Home SIYASA Page 112

SIYASA

Olusegun Obasanjo ya Bayyana Abinda Yake Haddasa Fitina a Najeriya

0
Olusegun Obasanjo ya Bayyana Abinda Yake Haddasa Fitina a Najeriya   Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce yawan mutanen Najeriya ne kan gaba wajen haddasa fitina a kasar. A cewarsa, wannan yana taimakawa wajen daukar matasa marasa aikin yi domin aikata...

Ina Rokon Kotu ta Bawa Shugaban Kasa da Gwamnoni Damar Suyi Wa’adi 3 a...

0
Ina Rokon Kotu ta Bawa Shugaban Kasa da Gwamnoni Damar Suyi Wa'adi 3 a Ofis -  Charles Enya   Hon. Charles Oko Enya ya je kotu, yana so ayi wa tsarin mulkin Najeriya garambawul. ‘Dan siyasar yace tsarin mulki ya fifita ‘Yan...

Yadda Zan Kawo Karshe ‘Yan Bindiga a Jahar Zamfara – Sabon Kwamishinan ‘Yan Sandan...

0
Yadda Zan Kawo Karshe 'Yan Bindiga a Jahar Zamfara - Sabon Kwamishinan 'Yan Sandan Jahar   Sabon kwamishinan ‘yan sandan jahar Zamfara, Yakubu Elkana, ya ja kunnen ‘yan bindiga. CP Elkana ya ce ko dai su zubar da makamansu ko kuma su...

Gwamnatin Tarayya Zata Rushe NNPC

0
Gwamnatin Tarayya Zata Rushe NNPC Fadar shugaban Najeriya ta tabbatar da cewa za a rusa babban kamfanin na kasar NNPC a cikin sauye-sauyen da za a iya wa fannin man kasar karkashin sabuwar dokar inganta harkokin man fetur. Sai dai ta...

Ranar da Jam’iyyar APC Zatai Taronta na Jahohi

0
Ranar da Jam'iyyar APC Zatai Taronta na Jahohi   Abuja - Jam'iyyar APC mai mulki ta sanya ranar 4 ga watan Satumba domin gudanar da gangamin tarukanta na jahohi, kamar yadda punch ta ruwaito. Wannan na kunshe ne a wata sanarwa da...

Secondus ba Zai Iya Doke APC a Zabe Mai Zuwa ba – Gwamna Wike

0
Secondus ba Zai Iya Doke APC a Zabe Mai Zuwa ba - Gwamna Wike   Nyesom Wike yana ganin PDP tana bukatar sauyin shugabanci kafin 2023. Wike yace Prince Uche Secondus ba zai iya doke APC a zabe mai zuwa ba. Wannan ya...

Gwamna Yahaya Bello ya yi Kira ga ‘Yan Najeriya da su Duba Cancanta a...

0
Gwamna Yahaya Bello ya yi Kira ga 'Yan Najeriya da su Duba Cancanta a Zaben 2023   Gwamnan jahar Kogi Yahaya Bello ya shawarci 'yan Najeriya da su duba cancanta ba yanki ba wajen zaben shugaba. Gwamnan ya bayyana haka ne yayin...

Kasafin 2022: Gwamnatin Tarayya na Neman Bashin N4.89trn -Ministar Kudi

0
Kasafin 2022: Gwamnatin Tarayya na Neman Bashin N4.89trn - Ministar Kudi   Gwamnatin tarayya tana neman bashin cikin gida da waje na naira tiriliyan 4.89 don cikasa kasafin kudin shekarar 2022 na naira tiriliyan 5.62. Ministar ma’aikatar kudi, kasafi da tsare-tsaren kasa,...

Gwamna Masari ya yi Kira ga Mutane Kan su Mallaki Bindiga Don Kare Kansu...

0
Gwamna Masari ya yi Kira ga Mutane Kan su Mallaki Bindiga Don Kare Kansu Daga 'Yan Ta'adda   Gwamna Masari na jahar Katsina ya shaida wa jama'arsa cewa, kowa ya mallaki bindiga don yakar barayi. Ya bayyana haka ne yayin da yake...

Abubuwa 5 Game da Marigayi Sanata Ibrahim Mantu

0
Abubuwa 5 Game da Marigayi Sanata Ibrahim Mantu   Abuja - A ranar 17 ga watana Agustan 2021, aka wayi gari da labarin cewa tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawa, Ibrahim Mantu, ya rasu. An bada sanarwar za a yi wa Sanata Ibrahim...

Labarai

Latest News
Shugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra'ilaMene ne Hukuncin Saɓa wa Dokar Faɗin Albarkacin Baki?Dagaske Saraki Zai yi Takara da Tinubu a Zaben 2027?Mahaifiyar El-Rufai ta RasuMataimakin Gwamnan Kano ya yi Murabus Daga MukaminsaSheikh Kabara ya yi kira ga Babban Alƙalin Najeriya da ya Shiga Shari'arsaHukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama Matasa 21Kano: Matar da ta Haifi 'ya'ya 5 ta RasuKotu ta Bayar da Umarnin Kamo Shugaban PDP, TurakiAn Ceto Jami'in Gwamnatin Jihar Kano Daga Hannun 'Yan Ta'addaUkraine ta kai wa Rasha HariMun kai wa Jirgin Yaƙin Amurka Hari - Rundunar Sojin IranGwamnatin Iraq ta Gayyaci Manyan Jami’an Diflomasiyyar Iran da AmurkaSabbin Wuraren da za mu kai wa hari a Iran da Lebanon - Isra'ilaIran ta kai Sabbin Hare-Hare da Makamai Masu Linzami kan Isra'ila