Shugaba Buhari da Mataimakinsa na Ganawa da Shugabannin Tsaro a Fadar Shugaban Kasa
Shugaba Buhari da Mataimakinsa na Ganawa da Shugabannin Tsaro a Fadar Shugaban Kasa
Shugaban kasa Muhammadu Buhari da mataimakinsa, Yemi Osibanjo suna cikin ganawa da shugabannin tsaro.
Suna ganawar ne a yau Alhamis, 19 ga watan Agusta a fadar Shugaban kasa...
Matsalar Tsaro: Ba’a yiwa Najeriya Adalci ba Idan Aka Haɗa ta da Afghanistan –...
Matsalar Tsaro: Ba'a yiwa Najeriya Adalci ba Idan Aka Haɗa ta da Afghanistan - Lai Muhammed
Ministan yada labarai, Alhaji Lai Muhammed, ya tafi kasar Amurka domin ganawa da manyan kafafen watsa labarai na aduniya.
Ministan yace sam ba'a yiwa Najeriya...
Kotun Oyo ta ci Tarar Ministan Shari’a N50,000 Kan Batun Hana DSS Kame Igboho
Kotun Oyo ta ci Tarar Ministan Shari'a N50,000 Kan Batun Hana DSS Kame Igboho
Babbar kotu mai zama a Ibadan ta ci tarar ministan shari'a Abubakar Malami tarar N50,000.
An bukaci Malami ya biya kudin ne ga lauyoyin Sunday Igboho bisa...
Yadda Nake Lallaba Rayuwata da Ciwon Suga a Shekaru 35 da Suka Gabata –...
Yadda Nake Lallaba Rayuwata da Ciwon Suga a Shekaru 35 da Suka Gabata - Olusegun Obasanjo
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo ya bayyana yadda ciwon suga ya wahala shi.
A cewwarsa, ya dauke shi shekaru 35 yana fama da ciwon...
Olusegun Obasanjo ya Bayyana Abinda Yake Haddasa Fitina a Najeriya
Olusegun Obasanjo ya Bayyana Abinda Yake Haddasa Fitina a Najeriya
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce yawan mutanen Najeriya ne kan gaba wajen haddasa fitina a kasar.
A cewarsa, wannan yana taimakawa wajen daukar matasa marasa aikin yi domin aikata...
Ina Rokon Kotu ta Bawa Shugaban Kasa da Gwamnoni Damar Suyi Wa’adi 3 a...
Ina Rokon Kotu ta Bawa Shugaban Kasa da Gwamnoni Damar Suyi Wa'adi 3 a Ofis - Charles Enya
Hon. Charles Oko Enya ya je kotu, yana so ayi wa tsarin mulkin Najeriya garambawul.
‘Dan siyasar yace tsarin mulki ya fifita ‘Yan...
Yadda Zan Kawo Karshe ‘Yan Bindiga a Jahar Zamfara – Sabon Kwamishinan ‘Yan Sandan...
Yadda Zan Kawo Karshe 'Yan Bindiga a Jahar Zamfara - Sabon Kwamishinan 'Yan Sandan Jahar
Sabon kwamishinan ‘yan sandan jahar Zamfara, Yakubu Elkana, ya ja kunnen ‘yan bindiga.
CP Elkana ya ce ko dai su zubar da makamansu ko kuma su...
Gwamnatin Tarayya Zata Rushe NNPC
Gwamnatin Tarayya Zata Rushe NNPC
Fadar shugaban Najeriya ta tabbatar da cewa za a rusa babban kamfanin na kasar NNPC a cikin sauye-sauyen da za a iya wa fannin man kasar karkashin sabuwar dokar inganta harkokin man fetur.
Sai dai ta...
Ranar da Jam’iyyar APC Zatai Taronta na Jahohi
Ranar da Jam'iyyar APC Zatai Taronta na Jahohi
Abuja - Jam'iyyar APC mai mulki ta sanya ranar 4 ga watan Satumba domin gudanar da gangamin tarukanta na jahohi, kamar yadda punch ta ruwaito.
Wannan na kunshe ne a wata sanarwa da...
Secondus ba Zai Iya Doke APC a Zabe Mai Zuwa ba – Gwamna Wike
Secondus ba Zai Iya Doke APC a Zabe Mai Zuwa ba - Gwamna Wike
Nyesom Wike yana ganin PDP tana bukatar sauyin shugabanci kafin 2023.
Wike yace Prince Uche Secondus ba zai iya doke APC a zabe mai zuwa ba.
Wannan ya...





















