Home SIYASA Page 118

SIYASA

Matsalar da Zata sa Kudu Maso Gabashin Najeriya ta Rasa Takarar Shugaban Kasa a...

0
Matsalar da Zata sa Kudu Maso Gabashin Najeriya ta Rasa Takarar Shugaban Kasa a 2023 - Adeseye Ogunlewe   Wani tsohon minista ya bayyana rashin hadin kan mutanen kudu maso gabas a matsayin matsalarsu. Ya bayyana cewa, suna da kudi, kuma sun...

Batanci ga Shugaba Buhari: Hukumar Tsaro ta Farin Kaya ta yi wa Mambobin APC...

0
Batanci ga Shugaba Buhari: Hukumar Tsaro ta Farin Kaya ta yi wa Mambobin APC 5 na Jahar Adamawa Tambayoyi   Rundunar 'yan sandan farin kaya ta Najeriya, DSS, ta yi wa tsohon gwamnan Adamawa, Jibrilla Bindow tambayoyi kan halartar taron batanci...

Zan Tashi Daga ‘Dan Najeriya Idan Tinubu ya Samu Mulki a 2023 – Bode...

0
Zan Tashi Daga 'Dan Najeriya Idan Tinubu ya Samu Mulki a 2023 - Bode George   Bode George ya yi wa Adeseye Ogunlewe raddi a kan tallar Bola Tinubu a 2023. Jagoran na PDP ya ce zai tashi daga ‘Dan Najeriya idan...

APC Zuwa YPP: Kuniyar KSTF Sun Sauya Sheka

0
APC Zuwa YPP: Kuniyar KSTF Sun Sauya Sheka   Daruruwan mambobin jam'iyyar APC mai mulki a jahar Kwara sun fice daga cikinta zuwa YPP. Kungiyar KSTF ta bayyana cewa sun yanke wannan hukuncin ne bisa yanayin yadda suka ga ana ware su...

Kwamitin Zartarwa na Jam’iyyar APC Reshen Jahar Enugu Sun Tsige Shugaban Jam’iyyar

0
Kwamitin Zartarwa na Jam'iyyar APC Reshen Jahar Enugu Sun Tsige Shugaban Jam'iyyar   'Yan kwamitin zartarwa na jam'iyyar APC a jahar Enugu sun kaɗa kuri'ar tsige shugaban APC na jahar. Kwamitin ya zargi tsohon shugaban da nuna rashin ɗa'a da kuma fatali...

Rashin Adalci: ‘Yan Jam’iyyar APC na Jahar Ondo Sun Shigar da Karar Jam’iyyar ta...

0
Rashin Adalci: 'Yan Jam'iyyar APC na Jahar Ondo Sun Shigar da Karar Jam'iyyar ta su   An samu wadanda suka shigar da karar jam’iyyar a kotu a jahar Ondo. Segun Boboyi da kuma Idowu Adebusuyi ne suka kai jam’iyyarsu kotu. Adebusuyi yace rashin...

Dalilin da Yasa Gwamnatin Buhari ta Saka Tsauri Wajen Ka’idojin Tafiye-Tafiye

0
Dalilin da Yasa Gwamnatin Buhari ta Saka Tsauri Wajen Ka'idojin Tafiye-Tafiye   Gwamnatin Buhari ta bayyana dalilin da yasa take da tsauri wajen ka'idojin tafiye-tafiye. Gwamnatin ta ce wannan ba komai bane face nema wa 'yan kasar sauki wajen kare kansu. Gwamnatin ta...

2023: Kakakin Majalisar Dokokin Jahar Nasarawa ya Bayyana Wanda Suke Goyan Baya a Zaben...

0
2023: Kakakin Majalisar Dokokin Jahar Nasarawa ya Bayyana Wanda Suke Goyan Baya a Zaben Shugaban Kasa   Za a samu maslaha a jahar Nasarawa idan aka zo zaben dan takarar shugaban kasa na APC a cewar wani dan majalisar jahar. Balarabe Abdullahi,...

Yadda Gwamna Zulum ya Tallafawa Mutane Sama da 4000 a Garin Baga

0
Yadda Gwamna Zulum ya Tallafawa Mutane Sama da 4000 a Garin Baga   Gwamnan jahar Borno ya tallafawa mazauna a garin Baga da ababen more rayuwa. Legit Hausa ta tattaro cewa, gwamnan ya kwana a garin na Baga domin aikin agaji Ya...

Gwamna Yahaya Bello ne Zai Iya Zama Magajin Shugaba Buhari – Sanata Smart Adeyemi

0
Gwamna Yahaya Bello ne Zai Iya Zama Magajin Shugaba Buhari - Sanata Smart Adeyemi   Sanatan jam'iyyar APC daga jahar Kogi ya bayyana Yahaya Bello a matsayin dan takarar da ya fi cancanta ya gaji. Buhari Ya bayyana cewa, ta fuskar ilimi...

Labarai

Latest News
Shugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra'ilaMene ne Hukuncin Saɓa wa Dokar Faɗin Albarkacin Baki?Dagaske Saraki Zai yi Takara da Tinubu a Zaben 2027?Mahaifiyar El-Rufai ta RasuMataimakin Gwamnan Kano ya yi Murabus Daga MukaminsaSheikh Kabara ya yi kira ga Babban Alƙalin Najeriya da ya Shiga Shari'arsaHukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama Matasa 21Kano: Matar da ta Haifi 'ya'ya 5 ta RasuKotu ta Bayar da Umarnin Kamo Shugaban PDP, TurakiAn Ceto Jami'in Gwamnatin Jihar Kano Daga Hannun 'Yan Ta'addaUkraine ta kai wa Rasha HariMun kai wa Jirgin Yaƙin Amurka Hari - Rundunar Sojin IranGwamnatin Iraq ta Gayyaci Manyan Jami’an Diflomasiyyar Iran da AmurkaSabbin Wuraren da za mu kai wa hari a Iran da Lebanon - Isra'ilaIran ta kai Sabbin Hare-Hare da Makamai Masu Linzami kan Isra'ila