Home SIYASA Page 119

SIYASA

Gwamantin Tarayya za ta Rasa Makudan Kudin da ta ke Samu Daga Harajin VAT

0
Gwamantin Tarayya za ta Rasa Makudan Kudin da ta ke Samu Daga Harajin VAT   Rahotanni sun nuna kudin shigan da gwamnatin tarayya ke samu zai ragu. Alkali ya ba gwamnatin jahar Ribas gaskiya a shari’ar ta da FIRS a kan VAT. Gwamnatin...

Garkuwa da Kwamishina: Iyalan Kwamishinan Yada Labarai na Jahar Neja Sun Fara Tattaunawa da...

0
Garkuwa da Kwamishina: Iyalan Kwamishinan Yada Labarai na Jahar Neja Sun Fara Tattaunawa da 'Yan Bindigan   Gwamnatin jahar Neja ta sake jaddada matsayarta kan batun tattaunawa da 'yan bindiga masu garkuwa da mutane. Gwamnati ta ce tana kan bakanta, kuma ba...

Dalilin da Yasa Jama’iyyar APC Reshen Jahar Enugu ta Tsige Shugaban Jam’iyyar

0
Dalilin da Yasa Jama'iyyar APC Reshen Jahar Enugu ta Tsige Shugaban Jam'iyyar   Rikicin APC a jahar Enugu ya ɗauki wani sabon salo ranar Laraba yayin da jami'an yan sanda suka kwace sakateriya. Babu wani mamba ko jigon jam'iyyar da jami'an sanda...

Abubuwan da ke Kawo Matsalar Tsaro a Najeriya – Shugaban Hukumar Yaki da Rashawa

0
Abubuwan da ke Kawo Matsalar Tsaro a Najeriya - Shugaban Hukumar Yaki da Rashawa   Shugaban hukumar yaki da rashawa a Najeriya ICPC ya ce gurbacewar tattalin arziki da kuma rashawa da ta'annati ne manyan abubuwan da ke ruruta matsalar tsaro...

Matsalar da Zata sa Kudu Maso Gabashin Najeriya ta Rasa Takarar Shugaban Kasa a...

0
Matsalar da Zata sa Kudu Maso Gabashin Najeriya ta Rasa Takarar Shugaban Kasa a 2023 - Adeseye Ogunlewe   Wani tsohon minista ya bayyana rashin hadin kan mutanen kudu maso gabas a matsayin matsalarsu. Ya bayyana cewa, suna da kudi, kuma sun...

Batanci ga Shugaba Buhari: Hukumar Tsaro ta Farin Kaya ta yi wa Mambobin APC...

0
Batanci ga Shugaba Buhari: Hukumar Tsaro ta Farin Kaya ta yi wa Mambobin APC 5 na Jahar Adamawa Tambayoyi   Rundunar 'yan sandan farin kaya ta Najeriya, DSS, ta yi wa tsohon gwamnan Adamawa, Jibrilla Bindow tambayoyi kan halartar taron batanci...

Zan Tashi Daga ‘Dan Najeriya Idan Tinubu ya Samu Mulki a 2023 – Bode...

0
Zan Tashi Daga 'Dan Najeriya Idan Tinubu ya Samu Mulki a 2023 - Bode George   Bode George ya yi wa Adeseye Ogunlewe raddi a kan tallar Bola Tinubu a 2023. Jagoran na PDP ya ce zai tashi daga ‘Dan Najeriya idan...

APC Zuwa YPP: Kuniyar KSTF Sun Sauya Sheka

0
APC Zuwa YPP: Kuniyar KSTF Sun Sauya Sheka   Daruruwan mambobin jam'iyyar APC mai mulki a jahar Kwara sun fice daga cikinta zuwa YPP. Kungiyar KSTF ta bayyana cewa sun yanke wannan hukuncin ne bisa yanayin yadda suka ga ana ware su...

Kwamitin Zartarwa na Jam’iyyar APC Reshen Jahar Enugu Sun Tsige Shugaban Jam’iyyar

0
Kwamitin Zartarwa na Jam'iyyar APC Reshen Jahar Enugu Sun Tsige Shugaban Jam'iyyar   'Yan kwamitin zartarwa na jam'iyyar APC a jahar Enugu sun kaɗa kuri'ar tsige shugaban APC na jahar. Kwamitin ya zargi tsohon shugaban da nuna rashin ɗa'a da kuma fatali...

Rashin Adalci: ‘Yan Jam’iyyar APC na Jahar Ondo Sun Shigar da Karar Jam’iyyar ta...

0
Rashin Adalci: 'Yan Jam'iyyar APC na Jahar Ondo Sun Shigar da Karar Jam'iyyar ta su   An samu wadanda suka shigar da karar jam’iyyar a kotu a jahar Ondo. Segun Boboyi da kuma Idowu Adebusuyi ne suka kai jam’iyyarsu kotu. Adebusuyi yace rashin...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta