Gwamantin Tarayya za ta Rasa Makudan Kudin da ta ke Samu Daga Harajin VAT
Gwamantin Tarayya za ta Rasa Makudan Kudin da ta ke Samu Daga Harajin VAT
Rahotanni sun nuna kudin shigan da gwamnatin tarayya ke samu zai ragu.
Alkali ya ba gwamnatin jahar Ribas gaskiya a shari’ar ta da FIRS a kan VAT.
Gwamnatin...
Garkuwa da Kwamishina: Iyalan Kwamishinan Yada Labarai na Jahar Neja Sun Fara Tattaunawa da...
Garkuwa da Kwamishina: Iyalan Kwamishinan Yada Labarai na Jahar Neja Sun Fara Tattaunawa da 'Yan Bindigan
Gwamnatin jahar Neja ta sake jaddada matsayarta kan batun tattaunawa da 'yan bindiga masu garkuwa da mutane.
Gwamnati ta ce tana kan bakanta, kuma ba...
Dalilin da Yasa Jama’iyyar APC Reshen Jahar Enugu ta Tsige Shugaban Jam’iyyar
Dalilin da Yasa Jama'iyyar APC Reshen Jahar Enugu ta Tsige Shugaban Jam'iyyar
Rikicin APC a jahar Enugu ya ɗauki wani sabon salo ranar Laraba yayin da jami'an yan sanda suka kwace sakateriya.
Babu wani mamba ko jigon jam'iyyar da jami'an sanda...
Abubuwan da ke Kawo Matsalar Tsaro a Najeriya – Shugaban Hukumar Yaki da Rashawa
Abubuwan da ke Kawo Matsalar Tsaro a Najeriya - Shugaban Hukumar Yaki da Rashawa
Shugaban hukumar yaki da rashawa a Najeriya ICPC ya ce gurbacewar tattalin arziki da kuma rashawa da ta'annati ne manyan abubuwan da ke ruruta matsalar tsaro...
Matsalar da Zata sa Kudu Maso Gabashin Najeriya ta Rasa Takarar Shugaban Kasa a...
Matsalar da Zata sa Kudu Maso Gabashin Najeriya ta Rasa Takarar Shugaban Kasa a 2023 - Adeseye Ogunlewe
Wani tsohon minista ya bayyana rashin hadin kan mutanen kudu maso gabas a matsayin matsalarsu.
Ya bayyana cewa, suna da kudi, kuma sun...
Batanci ga Shugaba Buhari: Hukumar Tsaro ta Farin Kaya ta yi wa Mambobin APC...
Batanci ga Shugaba Buhari: Hukumar Tsaro ta Farin Kaya ta yi wa Mambobin APC 5 na Jahar Adamawa Tambayoyi
Rundunar 'yan sandan farin kaya ta Najeriya, DSS, ta yi wa tsohon gwamnan Adamawa, Jibrilla Bindow tambayoyi kan halartar taron batanci...
Zan Tashi Daga ‘Dan Najeriya Idan Tinubu ya Samu Mulki a 2023 – Bode...
Zan Tashi Daga 'Dan Najeriya Idan Tinubu ya Samu Mulki a 2023 - Bode George
Bode George ya yi wa Adeseye Ogunlewe raddi a kan tallar Bola Tinubu a 2023.
Jagoran na PDP ya ce zai tashi daga ‘Dan Najeriya idan...
APC Zuwa YPP: Kuniyar KSTF Sun Sauya Sheka
APC Zuwa YPP: Kuniyar KSTF Sun Sauya Sheka
Daruruwan mambobin jam'iyyar APC mai mulki a jahar Kwara sun fice daga cikinta zuwa YPP.
Kungiyar KSTF ta bayyana cewa sun yanke wannan hukuncin ne bisa yanayin yadda suka ga ana ware su...
Kwamitin Zartarwa na Jam’iyyar APC Reshen Jahar Enugu Sun Tsige Shugaban Jam’iyyar
Kwamitin Zartarwa na Jam'iyyar APC Reshen Jahar Enugu Sun Tsige Shugaban Jam'iyyar
'Yan kwamitin zartarwa na jam'iyyar APC a jahar Enugu sun kaɗa kuri'ar tsige shugaban APC na jahar.
Kwamitin ya zargi tsohon shugaban da nuna rashin ɗa'a da kuma fatali...
Rashin Adalci: ‘Yan Jam’iyyar APC na Jahar Ondo Sun Shigar da Karar Jam’iyyar ta...
Rashin Adalci: 'Yan Jam'iyyar APC na Jahar Ondo Sun Shigar da Karar Jam'iyyar ta su
An samu wadanda suka shigar da karar jam’iyyar a kotu a jahar Ondo.
Segun Boboyi da kuma Idowu Adebusuyi ne suka kai jam’iyyarsu kotu.
Adebusuyi yace rashin...



















