Dalilin da Yasa Gwamnatin Buhari ta Saka Tsauri Wajen Ka’idojin Tafiye-Tafiye
Dalilin da Yasa Gwamnatin Buhari ta Saka Tsauri Wajen Ka'idojin Tafiye-Tafiye
Gwamnatin Buhari ta bayyana dalilin da yasa take da tsauri wajen ka'idojin tafiye-tafiye.
Gwamnatin ta ce wannan ba komai bane face nema wa 'yan kasar sauki wajen kare kansu.
Gwamnatin ta...
2023: Kakakin Majalisar Dokokin Jahar Nasarawa ya Bayyana Wanda Suke Goyan Baya a Zaben...
2023: Kakakin Majalisar Dokokin Jahar Nasarawa ya Bayyana Wanda Suke Goyan Baya a Zaben Shugaban Kasa
Za a samu maslaha a jahar Nasarawa idan aka zo zaben dan takarar shugaban kasa na APC a cewar wani dan majalisar jahar.
Balarabe Abdullahi,...
Yadda Gwamna Zulum ya Tallafawa Mutane Sama da 4000 a Garin Baga
Yadda Gwamna Zulum ya Tallafawa Mutane Sama da 4000 a Garin Baga
Gwamnan jahar Borno ya tallafawa mazauna a garin Baga da ababen more rayuwa.
Legit Hausa ta tattaro cewa, gwamnan ya kwana a garin na Baga domin aikin agaji Ya...
Gwamna Yahaya Bello ne Zai Iya Zama Magajin Shugaba Buhari – Sanata Smart Adeyemi
Gwamna Yahaya Bello ne Zai Iya Zama Magajin Shugaba Buhari - Sanata Smart Adeyemi
Sanatan jam'iyyar APC daga jahar Kogi ya bayyana Yahaya Bello a matsayin dan takarar da ya fi cancanta ya gaji.
Buhari Ya bayyana cewa, ta fuskar ilimi...
Ba Shugaba Buhari ne ya Gaza ba, Sai Dai ba a Bashi Shawara Mai...
Ba Shugaba Buhari ne ya Gaza ba, Sai Dai ba a Bashi Shawara Mai Kyau - Solomon Dalung
Tsohon ministan wasanni, Solomon Dalung ya koka kan yadda wasu suka kange shugaba Buhari da masu bashi shawara.
Dalung ya kuma bayyana ra'ayinsa...
Gwamnan Jahar Borno ya yi wa Malaman Makaranta Jarrabawar Bazata
Gwamnan Jahar Borno ya yi wa Malaman Makaranta Jarrabawar Bazata
Gwamnan Borno, Babagana Zulum ya ziyarci wata makaranta a garin Baga.
Farfesa Babagana Zulum ya yiwa malaman makarantar jarrabawar musamman.
Zulum yace babu malamin da za a kora a sakamakon wannan gwaji...
Gwamnatin Najeriya ta Ware N4b ga Rundunar ‘Yan Sandan Kasar Domin Sayen Man Fetur
Gwamnatin Najeriya ta Ware N4b ga Rundunar 'Yan Sandan Kasar Domin Sayen Man Fetur
Gwamnatin Buhari ta samar da makudan kudade ga rundunar 'yan sanda domin sayen man fetur.
Wannan ne karo na farko da aka ware makudan kudade da suka...
Masana Sun Bayyana Wanda ya Cancanci ya Gaji Shugaba Buhari a 2023
Masana Sun Bayyana Wanda ya Cancanci ya Gaji Shugaba Buhari a 2023
Hasashen masana na kara tabbatarwa cewa, Osinbajo ne ya fi cancanta da gadon kujerar Buhari.
Wannan na zuwa ne daga wata kuri'a da jaridar ThisDay ta gudanar kan shugaban...
Shugabannin Jam’iyyar PDP Sun yi Magana Kan Tsige Uche Secondus
Shugabannin Jam'iyyar PDP Sun yi Magana Kan Tsige Uche Secondus
Jam'iyyar hamayya ta Peoples Democratic Party (PDP) ta ce ba za'a tsige Prince Uche Secondus daga kujerarsa ba amma za'a gaggauta gudanar da taron gangami a Oktoba.
Asali an shirya gudanar...
Cin Zarafin Jami’anta: Gwamnatin Najeriya ta yi Barazanar Sake Duba Alakarta da Indonesiya
Cin Zarafin Jami'anta: Gwamnatin Najeriya ta yi Barazanar Sake Duba Alakarta da Indonesiya
Gwamnatin tarayya ta dauki kwararan matakai kan harin da jami’an shige da fice na Indonesiya suka kaiwa jami’in diflomasiyyar Najeriya.
Ministan harkokin waje Geoffrey Onyeama ya ce an...





















