Sabunta Rajistar APC a Zamfara: Kalaman Yarima Bakura ba su da Tushe a Tsarin...
Sabunta Rajistar APC a Zamfara: Kalaman Yarima Bakura ba su da Tushe a Tsarin Mulki - Lawal Liman
Ahmed Sani Yarima-Bakura ya ce dole ‘Yan APC su sabunta rajistarsu a Zamfara.
‘Yan bangaren Abdulaziz Yari, Lawal Liman sun maida wa Yarima-Bakura...
Yadda Jigon APC na Yola ke yi wa Shugaba Buhari Fatan Mutuwa
Yadda Jigon APC na Yola ke yi wa Shugaba Buhari Fatan Mutuwa
Jigogin APC sun bayyana rashin jin dadinsu ga shugaba Buhari.
Wannan ba shi ne karo na farko da wasu jigogin APC za suyi kalamai irin wannan ba
A kwanakin baya,...
Shugabar Kasar Tanzaniya, Samia ta Magantu Kan Masu Ganin Cewa Mace Bazata Iya Shugabanci...
Shugabar Kasar Tanzaniya, Samia ta Magantu Kan Masu Ganin Cewa Mace Bazata Iya Shugabanci ba
Shugabar kasar Tanzaniya, Samia Suluhu Hassan ta yi magana kan yadda mutane ke hangen karfin mata wajen jagoranci a duniya.
Afirka tana kan gaba da kyawawan...
Gwamnonin Jam’iyyar APC Sun Yabi Jagorancin Mai Mala Buni
Gwamnonin Jam'iyyar APC Sun Yabi Jagorancin Mai Mala Buni
Gwamnonin jam'iyyar APC mai mulki sun kaɗa kuri'ar amincewa da jagorancin kwamitin riko na Buni.
Gwamnonin sun ce hukuncin kotun koli na zaɓen gwamnan Ondo ya kara tabbatar da cewa kwamitin na...
Dalilin da Yasa Zan Gina Jami’ar Musulunci a Garin Daura – Sanata Rochas Okoracha
Dalilin da Yasa Zan Gina Jami'ar Musulunci a Garin Daura - Sanata Rochas Okoracha
Tsohon Gwamnan Jahar Imo, Sanata Rochas Okoracha ya yi alkawarin gina Jami’ar Musulunci a garin Daura, mahaifar Shugaban Kasa Muhammadu Buhari da ke Jahar Katsina.
Ya ce...
‘Yan Bindigan da Sukai Garkuwa da Kwamishinan Yada Labarai na Jahar Neja Sun Nemi...
'Yan Bindigan da Sukai Garkuwa da Kwamishinan Yada Labarai na Jahar Neja Sun Nemi Kudin Fansa
‘Yan bindiga sun tuntubi ‘yanuwan Kwamishinan yada labarai na jahar Neja.
An yi garkuwa da Alhaji Sani Mohammed Idris daga gidansa cikin tsakar dare.
Ana neman...
Sakataren Fadar Shugaban Kasa ya Shaida wa Kwamitin Majalisar Dattawa Kan Karancin Kudi da...
Sakataren Fadar Shugaban Kasa ya Shaida wa Kwamitin Majalisar Dattawa Kan Karancin Kudi da Fadar Ke Fuskanta
Fadar Shugaban kasar Najeriya ta na korafin cewa ta na fama da karancin kudi.
Sakataren din-din-din na fadar Shugaban kasar ya ce ba su...
Shugaban Jam’iyyar PDP ya Kalubalanci Mambobin Jam’iyyar Kan Batun ya yi Murabus
Shugaban Jam'iyyar PDP ya Kalubalanci Mambobin Jam'iyyar Kan Batun ya yi Murabus
A karshe shugaban jam'iyyar PDP, Prince Uche Secondus ya magantu a kan neman da wasu mambobin jam'iyyar ke yi na yayi murabus.
Secondus ya bayyana cewa shi ba zai...
Rashin Tsaro: PDP ta Caccaki Masari da Shugaba Buhari
Rashin Tsaro: PDP ta Caccaki Masari da Shugaba Buhari
Jam'iyyar PDP ta yi kira ga Gwamna Aminu Masari da ya fito fili ya sanar da Buhari cewa ya gaza.
Sakataren yada labarai na babbar jam'iyyar hamayyar yace abun kunya ne yadda...
Harkar Siyasa ta Dukkanin Masu Sha’awar Cigaban ƙasa ne – Gwamna Seyi Mekinde
Harkar Siyasa ta Dukkanin Masu Sha'awar Cigaban ƙasa ne - Gwamna Seyi Mekinde
Siyasa a kowane mataki ba na shugabanni da ‘yan siyasar da ke gwamnati bane kawai; 'yan kasa suna da rawar ganin da za su taka.
Wannan shine ra'ayin...





















