Home SIYASA Page 121

SIYASA

Sabunta Rajistar APC a Zamfara: Kalaman Yarima Bakura ba su da Tushe a Tsarin...

0
Sabunta Rajistar APC a Zamfara: Kalaman Yarima Bakura ba su da Tushe a Tsarin Mulki - Lawal Liman   Ahmed Sani Yarima-Bakura ya ce dole ‘Yan APC su sabunta rajistarsu a Zamfara. ‘Yan bangaren Abdulaziz Yari, Lawal Liman sun maida wa Yarima-Bakura...

Yadda Jigon APC na Yola ke yi wa Shugaba Buhari Fatan Mutuwa

0
Yadda Jigon APC na Yola ke yi wa Shugaba Buhari Fatan Mutuwa   Jigogin APC sun bayyana rashin jin dadinsu ga shugaba Buhari. Wannan ba shi ne karo na farko da wasu jigogin APC za suyi kalamai irin wannan ba A kwanakin baya,...

Shugabar Kasar Tanzaniya, Samia ta Magantu Kan Masu Ganin Cewa Mace Bazata Iya Shugabanci...

0
Shugabar Kasar Tanzaniya, Samia ta Magantu Kan Masu Ganin Cewa Mace Bazata Iya Shugabanci ba   Shugabar kasar Tanzaniya, Samia Suluhu Hassan ta yi magana kan yadda mutane ke hangen karfin mata wajen jagoranci a duniya. Afirka tana kan gaba da kyawawan...

Gwamnonin Jam’iyyar APC Sun Yabi Jagorancin Mai Mala Buni

0
Gwamnonin Jam'iyyar APC Sun Yabi Jagorancin Mai Mala Buni   Gwamnonin jam'iyyar APC mai mulki sun kaɗa kuri'ar amincewa da jagorancin kwamitin riko na Buni. Gwamnonin sun ce hukuncin kotun koli na zaɓen gwamnan Ondo ya kara tabbatar da cewa kwamitin na...

Dalilin da Yasa Zan Gina Jami’ar Musulunci a Garin Daura – Sanata Rochas Okoracha

0
Dalilin da Yasa Zan Gina Jami'ar Musulunci a Garin Daura - Sanata Rochas Okoracha   Tsohon Gwamnan Jahar Imo, Sanata Rochas Okoracha ya yi alkawarin gina Jami’ar Musulunci a garin Daura, mahaifar Shugaban Kasa Muhammadu Buhari da ke Jahar Katsina. Ya ce...

‘Yan Bindigan da Sukai Garkuwa da Kwamishinan Yada Labarai na Jahar Neja Sun Nemi...

0
'Yan Bindigan da Sukai Garkuwa da Kwamishinan Yada Labarai na Jahar Neja Sun Nemi Kudin Fansa   ‘Yan bindiga sun tuntubi ‘yanuwan Kwamishinan yada labarai na jahar Neja. An yi garkuwa da Alhaji Sani Mohammed Idris daga gidansa cikin tsakar dare. Ana neman...

Sakataren Fadar Shugaban Kasa ya Shaida wa Kwamitin Majalisar Dattawa Kan Karancin Kudi da...

0
Sakataren Fadar Shugaban Kasa ya Shaida wa Kwamitin Majalisar Dattawa Kan Karancin Kudi da Fadar Ke Fuskanta   Fadar Shugaban kasar Najeriya ta na korafin cewa ta na fama da karancin kudi. Sakataren din-din-din na fadar Shugaban kasar ya ce ba su...

Shugaban Jam’iyyar PDP ya Kalubalanci Mambobin Jam’iyyar Kan Batun ya yi Murabus

0
Shugaban Jam'iyyar PDP ya Kalubalanci Mambobin Jam'iyyar Kan Batun ya yi Murabus   A karshe shugaban jam'iyyar PDP, Prince Uche Secondus ya magantu a kan neman da wasu mambobin jam'iyyar ke yi na yayi murabus. Secondus ya bayyana cewa shi ba zai...

Rashin Tsaro: PDP ta Caccaki Masari da Shugaba Buhari

0
Rashin Tsaro: PDP ta Caccaki Masari da Shugaba Buhari   Jam'iyyar PDP ta yi kira ga Gwamna Aminu Masari da ya fito fili ya sanar da Buhari cewa ya gaza. Sakataren yada labarai na babbar jam'iyyar hamayyar yace abun kunya ne yadda...

Harkar Siyasa ta Dukkanin Masu Sha’awar Cigaban ƙasa ne – Gwamna Seyi Mekinde

0
Harkar Siyasa ta Dukkanin Masu Sha'awar Cigaban ƙasa ne - Gwamna Seyi Mekinde   Siyasa a kowane mataki ba na shugabanni da ‘yan siyasar da ke gwamnati bane kawai; 'yan kasa suna da rawar ganin da za su taka. Wannan shine ra'ayin...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta