2023: Kungiyar Matasan Daura Sun Nuna Goyan Bayan Bukola Saraki da ya Fito Takarar...
2023: Kungiyar Matasan Daura Sun Nuna Goyan Bayan Bukola Saraki da ya Fito Takarar Shugaban Kasa
An kaddamar da kungiyar matasa masu goyon bayan Bukola Saraki ya yi takarar shugaban kasa a 2023.
Abubakar Nuhu Adam, shugaban kungiyar ya ce suna...
Bola Tinubu ya Nuna Rashin Jindadin sa a Kan Hare-Haren da Ake Samu a...
Bola Tinubu ya Nuna Rashin Jindadin sa a Kan Hare-Haren da Ake Samu a Kasa
Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Bola Tinubu, ya nuna fushin sa yayin da ake samun karuwar hare-hare kan al’umma a kasar.
Tsohon gwamnan na jahar Legas...
Gwamnatin Najeriya ta Qaddamar da 3 ga Watan Mayu Matsayin Ranar Ma’aikata
Gwamnatin Najeriya ta Qaddamar da 3 ga Watan Mayu Matsayin Ranar Ma'aikata
Ma’aikatan Najeriya za su bi sahun sauran kasashen duniya don bikin ranar ma’aikata ta 2021.
Domin murnar ranar, gwamnatin tarayya ta ayyana Litinin, 3 ga watan Mayu a matsayin...
Samar da Tsaro a Kasar nan ya Rayata a Wuyan Kowa – Gwamna Masari
Samar da Tsaro a Kasar nan ya Rayata a Wuyan Kowa - Gwamna Masari
Gwamna Aminu Bello Masari ya bada shawarar cewa ayyana dokar ta-baci ba za ta kawo karshen matsalolin tsaro da ake fuskanta a kasar ba.
Masari ya ce...
Gwamna Ganduje ya Bayyana Cin Hanci da Rashawa a Matsayin Abinda ya Hana Kasa...
Gwamna Ganduje ya Bayyana Cin Hanci da Rashawa a Matsayin Abinda ya Hana Kasa Cigaba
Gwamnan jahar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa cin hanci da rashawa ba zai bari a samu cigaba na kwarai a Najeriya ba.
A cewar...
Magance Matsalar Tsaro: Majalisar Dattijai Zata Tura Shugabanninta Don Ganawa da Shugaba Buhari
Magance Matsalar Tsaro: Majalisar Dattijai Zata Tura Shugabanninta Don Ganawa da Shugaba Buhari
Bayyanar cewa kungiyar Boko Haram na kara kusantowa kusa da Abuja ya sa wasu jiga-jigan 'yan majalisar dattijan kasar shiga halin fargaba.
Sanatocin da suka firgita sun yi...
Mayakan Boko Haram Sun Kusa Shiga Babban Birnin Kasar Nan – Gwamna Abubakar Sani...
Mayakan Boko Haram Sun Kusa Shiga Babban Birnin Kasar Nan - Gwamna Abubakar Sani Bello
Gwamnan jahar Neja ya bayyana cewa, 'yan Boko Haram na daf da shiga birnin Abuja idan ba a kula ba.
Ya gargadi cewa, tsakanin in da...
Dole ne a Matsayina na Jagora na Nemo Hanyoyin Magance Tsaro a Yankin Geidam...
Dole ne a Matsayina na Jagora na Nemo Hanyoyin Magance Tsaro a Yankin Geidam - Gwamna Buni
Gwamna Buni ya gana masu ruwa da tsaki don tabbatar da zaman lafiya a yankin Geidam.
Gwamnan ya tattauna da shugaban hafsoshin tsaro kan...
Najeriya Na Bukatar Sama da Tiriliyan Guda Domin Yaki da Zazzabin Cizon Sauro –...
Najeriya Na Bukatar Sama da Tiriliyan Guda Domin Yaki da Zazzabin Cizon Sauro - Ministan Lafiya
Ministan lafiya a Najeriya bayyana bukatar makudan kudade don yaki da zazzabin cizon sauro.
Ministan ya yarda kasar ba ta isassun kudade duba da yadda...
Rashin Yafewa Pantami Ya fi Muni Kan Laifin da Ministan ya Aikata – Garba...
Rashin Yafewa Pantami Ya fi Muni Kan Laifin da Ministan ya Aikata - Garba Shehu
Kakakin shugaban kasa Garba Shehu ya ce wadanda ba su son su yafe wa Pantami suna da matsala.
Shehu ya ce kowane mutum yana da ikon...






















