Home SIYASA Page 136

SIYASA

2023: Kungiyar Matasan Daura Sun Nuna Goyan Bayan Bukola Saraki da ya Fito Takarar...

0
2023: Kungiyar Matasan Daura Sun Nuna Goyan Bayan Bukola Saraki da ya Fito Takarar Shugaban Kasa   An kaddamar da kungiyar matasa masu goyon bayan Bukola Saraki ya yi takarar shugaban kasa a 2023. Abubakar Nuhu Adam, shugaban kungiyar ya ce suna...

Bola Tinubu ya Nuna Rashin Jindadin sa a Kan Hare-Haren da Ake Samu a...

0
Bola Tinubu ya Nuna Rashin Jindadin sa a Kan Hare-Haren da Ake Samu a Kasa   Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Bola Tinubu, ya nuna fushin sa yayin da ake samun karuwar hare-hare kan al’umma a kasar. Tsohon gwamnan na jahar Legas...

Gwamnatin Najeriya ta Qaddamar da 3 ga Watan Mayu Matsayin Ranar Ma’aikata

0
Gwamnatin Najeriya ta Qaddamar da 3 ga Watan Mayu Matsayin Ranar Ma'aikata   Ma’aikatan Najeriya za su bi sahun sauran kasashen duniya don bikin ranar ma’aikata ta 2021. Domin murnar ranar, gwamnatin tarayya ta ayyana Litinin, 3 ga watan Mayu a matsayin...

Samar da Tsaro a Kasar nan ya Rayata a Wuyan Kowa – Gwamna Masari

0
Samar da Tsaro a Kasar nan ya Rayata a Wuyan Kowa - Gwamna Masari   Gwamna Aminu Bello Masari ya bada shawarar cewa ayyana dokar ta-baci ba za ta kawo karshen matsalolin tsaro da ake fuskanta a kasar ba. Masari ya ce...

Gwamna Ganduje ya Bayyana Cin Hanci da Rashawa a Matsayin Abinda ya Hana Kasa...

0
Gwamna Ganduje ya Bayyana Cin Hanci da Rashawa a Matsayin Abinda ya Hana Kasa Cigaba   Gwamnan jahar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa cin hanci da rashawa ba zai bari a samu cigaba na kwarai a Najeriya ba. A cewar...

Magance Matsalar Tsaro: Majalisar Dattijai Zata Tura Shugabanninta Don Ganawa da Shugaba Buhari

0
Magance Matsalar Tsaro: Majalisar Dattijai Zata Tura Shugabanninta Don Ganawa da Shugaba Buhari   Bayyanar cewa kungiyar Boko Haram na kara kusantowa kusa da Abuja ya sa wasu jiga-jigan 'yan majalisar dattijan kasar shiga halin fargaba. Sanatocin da suka firgita sun yi...

Mayakan Boko Haram Sun Kusa Shiga Babban Birnin Kasar Nan – Gwamna Abubakar Sani...

0
Mayakan Boko Haram Sun Kusa Shiga Babban Birnin Kasar Nan - Gwamna Abubakar Sani Bello   Gwamnan jahar Neja ya bayyana cewa, 'yan Boko Haram na daf da shiga birnin Abuja idan ba a kula ba. Ya gargadi cewa, tsakanin in da...

Dole ne a Matsayina na Jagora na Nemo Hanyoyin Magance Tsaro a Yankin Geidam...

0
Dole ne a Matsayina na Jagora na Nemo Hanyoyin Magance Tsaro a Yankin Geidam - Gwamna Buni   Gwamna Buni ya gana masu ruwa da tsaki don tabbatar da zaman lafiya a yankin Geidam. Gwamnan ya tattauna da shugaban hafsoshin tsaro kan...

Najeriya Na Bukatar Sama da Tiriliyan Guda Domin Yaki da Zazzabin Cizon Sauro –...

0
Najeriya Na Bukatar Sama da Tiriliyan Guda Domin Yaki da Zazzabin Cizon Sauro - Ministan Lafiya   Ministan lafiya a Najeriya bayyana bukatar makudan kudade don yaki da zazzabin cizon sauro. Ministan ya yarda kasar ba ta isassun kudade duba da yadda...

Rashin Yafewa Pantami Ya fi Muni Kan Laifin da Ministan ya Aikata – Garba...

0
Rashin Yafewa Pantami Ya fi Muni Kan Laifin da Ministan ya Aikata - Garba Shehu   Kakakin shugaban kasa Garba Shehu ya ce wadanda ba su son su yafe wa Pantami suna da matsala. Shehu ya ce kowane mutum yana da ikon...

Labarai

Latest News
Sheikh Kabara ya yi kira ga Babban Alƙalin Najeriya da ya Shiga Shari'arsaHukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama Matasa 21Kano: Matar da ta Haifi 'ya'ya 5 ta RasuKotu ta Bayar da Umarnin Kamo Shugaban PDP, TurakiAn Ceto Jami'in Gwamnatin Jihar Kano Daga Hannun 'Yan Ta'addaUkraine ta kai wa Rasha HariMun kai wa Jirgin Yaƙin Amurka Hari - Rundunar Sojin IranGwamnatin Iraq ta Gayyaci Manyan Jami’an Diflomasiyyar Iran da AmurkaSabbin Wuraren da za mu kai wa hari a Iran da Lebanon - Isra'ilaIran ta kai Sabbin Hare-Hare da Makamai Masu Linzami kan Isra'ilaAmurka/Iran: Sharuɗɗan da Iran ta Gindaya Kan Kawo ƙarshen YaƙinKotu ta Kama Google da Meta Kan SakaciHare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a LebanonBahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-HareQatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da Iran