Home SIYASA Page 141

SIYASA

ƙalubalen Tsaro da Gwamnatin Yanzu ke Fuskanta Bazai sa Ace ƙasar ta Lalace ba...

0
ƙalubalen Tsaro da Gwamnatin Yanzu ke Fuskanta Bazai sa Ace ƙasar ta Lalace ba - Shugaban Majalisar Dattijai   Shugaban majalisar dattijai, Sanata Ahmad Lawan ya ce babu yadda za'ai Najeriya ta faɗi, ta lalace a yanzun tunda har bata lalace...

Buhari Bashi da Kwarewar da Zai Iya Magance Matsalolin Najeriya – Tanko Yakasai

0
Buhari Bashi da Kwarewar da Zai Iya Magance Matsalolin Najeriya - Tanko Yakasai   Dattijon kasa Yakasai ya bayyana karara irin mummunan kuskuren da 'yan Najeriya suka tafka. Ya ce, babban kuskure ne da 'yan Naajeriya suka zabi shugaba Buhari da zimmar...

Da Zaran na Kammala Wa’adin Mulkina Zan bar Kaduna – El- Rufa’i

0
Da Zaran na Kammala Wa'adin Mulkina Zan bar Kaduna - El- Rufa'i   Gwamnan jahar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai ya bayyana cewa da zaran ya gama wa'adin mulkinsa zai bar jahar Kaduna. El-Rufai ya ce wannan ne dalilin da yasa gida daya...

Matamakin Shugaban Kasan Najeriya, Yemi Osinbajo ya Yabi Aisha Buhari

0
Matamakin Shugaban Kasan Najeriya, Yemi Osinbajo ya Yabi Aisha Buhari Farfesa Yemi Osinbajo ya yabi Mai dakin shugaban kasa, Aisha Buhari. Yemi Osinbajo ya ce ba a taba ganin uwargidar shugaban kasa irinta ba. Mataimakin shugaban kasar ya ce za ba za...

Matsayin Zanga- Zangar da Aka yi wa Buhari a Landan – Gwamna Matawalle

0
Matsayin Zanga- Zangar da Aka yi wa Buhari a Landan - Gwamna Matawalle   Gwamna Matawalle na jahar Zamfara ya kwatanta zanga-zangar da aka yi wa Buhari a London a matsayin kaiwa arewa hari. Tun watan Maris shugaba Buhari ya tafi London...

Tinubu ya Kira Matar Mataimakin Shugaban Kasa a Matsayin Matar Shugaban Kasa

0
Tinubu ya Kira Matar Mataimakin Shugaban Kasa a Matsayin Matar Shugaban Kasa   Bola Tinubu, shugaban jam'iyyar APC ya kara kwafsawa cikin furucinsa a karo na biyu. Tinubu ya kira uwar gidan mataimakin shugaban kasa, Dolapo da "matar shugaban kasa". Ya daki kwanon...

Shugaba Buhari ya Bayyana Cewa Hutawa Yake a Landan

0
Shugaba Buhari ya Bayyana Cewa Hutawa Yake a Landan   Makon shugaba Buhari daya yanzu a birnin Landan. Sabanin abinda hadimansa suka fada na cewa ya tafi jinya, Buhari ya ce hutawa ya tafi yi. Hakan ya janyo cece-kuce a kafafen ra'ayi da...

Lauretta Onochie ta Mayar da Martani ga Masu Surutun Tafiyar Shugaba Buhari Landan

0
Lauretta Onochie ta Mayar da Martani ga Masu Surutun Tafiyar Shugaba Buhari Landan Lauretta Onochie, hadiman Shugaba Muhammadu Buhari ta mayar da martani ga masu kokawa kan tafiyarsa zuwa Landan ganin likita. Onochie ta ce hayaniya da kwakwazo ba zai taba...

Ministan Noma da Raya Karkara ya Auri Budurwa Mai Shekaru 18

0
Ministan Noma da Raya Karkara ya Auri Budurwa Mai Shekaru 18   Ministan Noma da raya karkara, Sabo Nanono ya yi auri wata budurwa mai shekaru 18 daga Kaduna. Majiya daga iyalan ministan ta tabbatar da daurin auren inda tuni matar ta...

Wanda Suke da sa Hannu a Harin da Aka Kai Ofisoshin ‘Yan Sanda –...

0
Wanda Suke da sa Hannu a Harin da Aka Kai Ofisoshin 'Yan Sanda - Gwamnan Jahar Imo   Gwamna Hope Uzodimma na jahar Imo ya zargi wasu 'yan siyasa da sa hannu a harin da aka kai ofisoshin 'yan sanda. A cewarsa,...

Labarai

Latest News
Ukraine ta kai wa Rasha HariMun kai wa Jirgin Yaƙin Amurka Hari - Rundunar Sojin IranGwamnatin Iraq ta Gayyaci Manyan Jami’an Diflomasiyyar Iran da AmurkaSabbin Wuraren da za mu kai wa hari a Iran da Lebanon - Isra'ilaIran ta kai Sabbin Hare-Hare da Makamai Masu Linzami kan Isra'ilaAmurka/Iran: Sharuɗɗan da Iran ta Gindaya Kan Kawo ƙarshen YaƙinKotu ta Kama Google da Meta Kan SakaciHare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a LebanonBahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-HareQatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da IranFaɗa ya kaure Tsakanin Sojojin Sudan da RSF a kan Iyakar HabashaAn Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar KanoTuhume-Tuhumen da ake yi wa El-RufaiAmurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin - PakistanGobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da Gas