Home SIYASA Page 16

SIYASA

Gwamnatin Gombe ta yi wa Ma’aikatan Jihar ƙarin Albashi

0
Gwamnatin Gombe ta yi wa Ma'aikatan Jihar ƙarin Albashi   Gwamnatin jihar Gombe ta amince da yi wa ma'aikatan jihar ƙarin naira 10,000 a albashinsu, a wani ɓangare na rage raɗadin cire tallafin man fetur. Yayin da yake jawani ga manema labarai...

Maimakon N5bn: Gwamnatin Shugaba Tinubu ta Tura wa Jihohi N2bn

0
Maimakon N5bn: Gwamnatin Shugaba Tinubu ta Tura wa Jihohi N2bn   Gwamnatin shugaba Tinubu ta sakar wa kowace jiha a Najeriya Naira biliyan 2 maimakon biliyan N5 na rage radaɗin cire tallafin fetur. Ministan kuɗi na tarayya, Wale Edun, ya ce FG...

Shugaba Tinubu ya Nada Mai Shekaru 32 a Matsayin Sabon Shugaban NASENI

0
Shugaba Tinubu ya Nada Mai Shekaru 32 a Matsayin Sabon Shugaban NASENI   Shugabancin Dr. Bashir Gwandu a hukumar NASENI ya zo karshe daga Satumban nan na 2023. Bola Ahmed Tinubu ya dauko Khalil Suleiman Halilu a matsayin sabon shugaban hukumar kasar. Ajuri...

Ba za a Samu Bunƙasar Tattalin Arziƙi da ƙaruwar Arziƙi ba, Har Sai Mun...

0
Ba za a Samu Bunƙasar Tattalin Arziƙi da ƙaruwar Arziƙi ba, Har Sai Mun Kakkaɓe Ta'addanci - Shugaba Tinubu     Shugaba Bola Tinubu ya buƙaci Majalisar Ɗinkin Duniya ta ƙara ɓullo da ƙwararan matakan tallafa wa Najeriya a yaƙin da take...

Shugaba Tinubu ya Ware N50bn Don Aikin Sake Gina Yankunan Arewa – Shettima

0
Shugaba Tinubu ya Ware N50bn Don Aikin Sake Gina Yankunan Arewa - Shettima   Mataimakin shugaban Najeriya ya ce shugaban ƙasar ya ware naira biliyan 50 don aikin sake gina yankuna arewa maso yamma da arewa maso gabashin ƙasar, da ke...

Ban ga Dalilin da Zai sa Sojojin Nijar su Kasa Miƙa Mulki Nan da...

0
Ban ga Dalilin da Zai sa Sojojin Nijar su Kasa Miƙa Mulki Nan da Wata 9 ba - Tinubu     Jagoran ƙungiyar Ecowas kuma shugaban Najeriya Bola Tinubu ya shawarci sojojin da ke mulki a Nijar, su mayar da ƙasar kan...

Jagoran Juyin Mulki a Gabon ya Kare Matakin da Sojoji Suka ɗauka na Kawo...

0
Jagoran Juyin Mulki a Gabon ya Kare Matakin da Sojoji Suka ɗauka na Kawo Karshen Mulkin Shugaba Bongo Janar din sojin da ya jagoranci juyin mulki a Gabon kuma shugaban gwamnatin riƙo, ya kare matakin da sojoji suka ɗauka na...

Ministar Raya Al’adu: An Buƙaci Kotu ta Soke Naɗin da aka yi wa Hannatu...

0
Ministar Raya Al'adu: An Buƙaci Kotu ta Soke Naɗin da aka yi wa Hannatu Musawa   Wata ƙungiyar farar-hula da ake kira 'Incorporated Trustees of Concerned Nigerians' ta kai sabuwar ministar raya al'adu, Hannatu Musa Musawa Kotu inda ta buƙaci a...

Nyesom Wike ya ƙalubalanci Jam’iyyarsa ta PDP Kan Barazanar Korarsa

0
Nyesom Wike ya ƙalubalanci Jam'iyyarsa ta PDP Kan Barazanar Korarsa   Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ƙalubalanci jam'iyyarsa ta PDP kan barazanar korarsa, yana mai cewa babu wanda ya isa. A lokacin wata tattaunawa da ya yi da kafar Talabijin Channels, ministan...

Gwamnatin Mulkin Sojin Nijar ta Bayar da Umurnin Fitar da Jakadan Faransa da ke...

0
Gwamnatin Mulkin Sojin Nijar ta Bayar da Umurnin Fitar da Jakadan Faransa da ke ƙasar   Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta bayar da umurnin fitar da jakadan Faransa da ke ƙasar, inda ta ce a yanzu ya rasa kariyarsa ta diflomasiyya. Mista...

Labarai

Latest News
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan RurumStarlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta KuduHukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da MatarsaHukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEXGwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar FilatoAdadin Megawatt na Wutar Lantarki da Najeriya ta rage bai wa NijarMaganar Inganta Sinadarin Uranium Batu ne na Gaske - IranAn Sace Motar Ofishin Mai ba Shugaban ƙasa Shawara Kan Tsaro, Nuhu Ribadu a AbujaJigon APC ya Mutu a Hannun yan Bindiga