Home SIYASA Page 162

SIYASA

Wasu Kungiyoyi Sunyi Martani Ga Shugaba Buhari Kan Samun Tsaro

0
Wasu Kungiyoyi Sunyi Martani Ga Shugaba Buhari Kan Samun Tsaro Buhari ya fitar da jawabi yana cewa cewa tsaro ya samu a Adamawa, Borno da Yobe. Ran manyan Arewa ya baci da wannan magana da shugaban kasar ya yi a makon. Sauran...

Bayan Mutuwar Mahaifin Tsohon Gwamnan Kano: An Kara Rasa Wani Tsohon Gwamna

0
Bayan Mutuwar Mahaifin Tsohon Gwamnan Kano: An Kara Rasa Wani Tsohon Gwamna Najeriya ta sake rashi na wani shahararren jigonta sakamakon rashin lafiya. Mutuwar Idongesit Nkanga, wanda ya kasance tsohon gwamna ya zo da ban mamaki ga mutane da dama. Najeriya ta...

‘Yan Boko Haram Sun Kona Wata Coci Tare da Kashe Wasu Mutane

0
'Yan Boko Haram Sun Kona Wata Coci Tare da Kashe Wasu Mutane   Wasu yan ta'addan Boko Haram sun kashe mutane shida kuma sun banka wuta a cocin EYN (Ekklesiyar Yan’uwa a Nigeria) dake unguwar Pemi, karamar hukumar Chibok, a jihar...

Bayan Watanni a Gidan Kurkuku: Tsohon Kakakin Jam’iyyar PDP ya Samu ‘Yanci

0
Bayan Watanni a Gidan Kurkuku: Tsohon Kakakin Jam'iyyar PDP ya Samu 'Yanci   Tsohon kakakin jam'iyyar PDP, Olisa Metuh, ya bar gidan yarin Kuje bayan ya shafe watanni goma. Hukumar EFCC ce ta gurfanar da Metuh a gaban kotu bisa zarginsa da...

Shugaba Buhari ya Nuna Damuwarsa Kan Rashin Tsaro

0
Shugaba Buhari ya Nuna Damuwarsa Kan Rashin Tsaro   Shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari ya sanar da bakin ciki da yake shiga idan aka samu rashin tsaro. Ya ce kamar yadda iyaye da marikan yara ke jin takaici, haka yake shiga tashin...

APC: Abinda ya Taimaki Jam’iyyar a Zabukan 2015 da 2019

0
APC: Abinda ya Taimaki Jam'iyyar a Zabukan 2015 da 2019   Fasto Tunde Bakare ya yabi Jagoran jam’iyyar APC Asiwaju Bola Tinubu. ‘Dan siyasar ya ce Bola Tinubu ya taimaka sosai wajen samun nasarar APC. Ya ce ba don Tinubu ba, da APC...

Jam’iyyar APC ta Kasa ta yi Martani Kan Dakatar da Rotimi Amaechi

0
Jam'iyyar APC ta Kasa ta yi Martani Kan Dakatar da Rotimi Amaechi Hedkwatan jam'iyyar APC ta kasa ta soke dakatarwa da wani tsagin jam'iyyar a Jihar Rivers ta yi wa Rotimi Amaechi. Uwar jam'iyyar ta ce wadanda suka yi dakatarwar ba...

2023: Wata Kungiya ta Shawarci Wani Gwamna da ya Nemi Kujerar Shugaban Kasa

0
2023: Wata Kungiya ta Shawarci Wani Gwamna da ya Nemi Kujerar Shugaban Kasa An bukaci Gwamna Bala Mohammed ya duba yiwuwar fitowa tseren kujerar shugaban kasa a 2023. Wata kungiya a Abuja ce ta shawarci gwamnan na Bauchi a cikin wata...

Shugaba Buhari ya yi Magana Kan Rigakafin Cutar Korona

0
Shugaba Buhari ya yi Magana Kan Rigakafin Cutar Korona   Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya kara tsawon wa'adin kwamitin yaki da annobar korona. A cewar jagora a kwamitin, Dakta Sani Ali, shugaba Buhari ya bayar da umarnin a samar da alluran rigakafin...

Ana Kokarin yi wa Shugaba Buhari Wani Shiri – Femi Adesina

0
Ana Kokarin yi wa Shugaba Buhari Wani Shiri - Femi Adesina Femi Adesina, mai magana da yawuun shugaban kasa, ya ce sun bankado wata makarkashiya da ake shiryawa shugaba Buhari. A cewar Adesina, masu shirya wannan makarkashiya na shirin fara yada...

Labarai

Latest News
Hare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a LebanonBahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-HareQatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da IranFaɗa ya kaure Tsakanin Sojojin Sudan da RSF a kan Iyakar HabashaAn Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar KanoTuhume-Tuhumen da ake yi wa El-RufaiAmurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin - PakistanGobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da GasKotun ƙolin Brazil ta Mayar da ɗaurin da ake yi wa Tsohon Shugaban ƙasarBabu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai Dogon Zango da zai iya kai wa Turai - BirtaniyaMe Kwankwaso da Obi ke Shirin ƙullawa?Carabao: Me ya Janyo wa Arsenal Rashin Nasara?Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da Kwana BiyarBabu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya - Keir StarmerHezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ila