Gwamnan Jigawa ya yi Martani ga ‘Yan Adawa
Gwamnan Jigawa ya yi Martani ga 'Yan Adawa
Mohammad Badaru Abubakar, gwamnan jahar Jigawa, ya gargadi masu yi masa adawa da sukar manufofin gwamnatinsa.
Gwamna Badaru ya ce shiru-shiru ba tsoro bane ko rashin wayo, a saboda haka ba zai cigaba...
Gwamnan Jahar Kano ya yi Martani Ga Masu Sukar Gwamnatinsa
Gwamnan Jahar Kano ya yi Martani Ga Masu Sukar Gwamnatinsa
Abdullahi Umar Ganduje, gwamnan Jahar Kano, ya ce masu sukar matakin da gwamnatinsa ta dauka kan wasu kamfanoni kauyawa ne.
Gwamnan Ganduje ya yi wannan furucin ne kan sauya ginin Triump...
Gwamnan Borno ya Rantsar da Wasu Farfesoshi a Matsayin Shugabannin Kananan Hukumomi
Gwamnan Borno ya Rantsar da Wasu Farfesoshi a Matsayin Shugabannin Kananan Hukumomi
Gwamnan jihar Borno, Fafesa Babagana Umara Zulum, ya ratsar da sabbin shugabannin kananan hukumomi.
Daga cikin sabbin shugabannin kanananan hukumomin da aka rantsar akwai Farfesoshi biyu da wani mai...
Hanyar da Za’a bi Don Magance Matsalar Tsaro – Gwamnan Kogi
Hanyar da Za'a bi Don Magance Matsalar Tsaro - Gwamnan Kogi
Gwamna Yahaya Bello na Kogi ya bayyana hanyar da za a bi don kawo karshen matsalar rashin tsaro a kasar.
Bello ya ce za a samu sakat sosai a kasar...
Rabiu Kwankwaso ya Mayarwa da Gwamna Abdullahi Ganduje Martani
Rabiu Kwankwaso ya Mayarwa da Gwamna Abdullahi Ganduje Martani
Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana game da tsige Muhammadu Sanusi II.
Tsohon Gwamnan ya fitar da jawabi na musamman ya na yi wa Ganduje raddi.
Kwankwaso ya ce babu abin da ya...
Abinda ya ke ci Min Tuwo a Kwarya – Lai Mohammed
Abinda Yake Ci Min Tuwa a Kwarya - Lai Mohammed
Ministan yada labarai, Alhaji Lai Mohammed, ya ce akwai babbar nadamar da ya ke yi a matsayinsa na minista.
A cewarsa, nadamarsa ba ta wuce yadda 'yan Nigeria suka gaza yabawa...
2023: Wasu Kungiyoyi ta Nemi Wani Tsohon ‘Dan Majalisa da ya Nemi Kujerar Shugaban...
2023: Wata Kungiyoyi ta Nemi Wani Tsohon 'Dan Majalisa da ya Nemi Kujerar Shugaban Kasa
Wasu su na burin ina ma Sanata Ken Nnamani ya karbi mulkin Najeriya.
Magoya bayan ‘Dan siyasar su na ganin shi ya fi cancanta ya gaji...
Rabiu Kwankwaso: Shugaban Jam’iyyar APC ya Mayarwa da Tsohon Gwamnan Kano Martani
Rabiu Kwankwaso: Shugaban Jam'iyyar APC ya Mayarwa da Tsohon Gwamnan Kano Martani
Shugaban jam'iyyar APC na Jihar Kano, Abdullahi Abbas ya mayarwa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso martani.
A baya bayan nan, Kwankwaso ya ce baza su sake yarda a maimata musu...
Aikin Hajji: Gwamnan Jahar Legas ya Shawarci Musulman Jaharsa
Aikin Hajji: Gwamnan Jahar Legas ya Shawarci Musulman Jaharsa
Babajide Sanwo-Olu, gwamnan Jihar Legas ya shawarci al'umma musulmi su rungumi tsarin tarin kudin hajji da jiharsa ta bullo da shi.
Sanwo Olu ya ce bayyana hakan ne a wurin kaddamar da...
Shehu Sani ya yi wa Gwamnan Kano Martani
Shehu Sani ya yi wa Gwamnan Kano Martani
Shehu Sani ya soki wata doka da Gwamnatin Jihar Kano ta kawo.
An hana duk masu manyan motoci ajiye fasinjojinsu a Sabon Gari.
Tsohon Sanatan ya roki Gwamnatin Kano ta janye wannan dokar.
Sanata Shehu...





















