Home SIYASA Page 166

SIYASA

Jam’iyyar PDP ta yi Martani Kan Shugaba Buhari

0
Jam'iyyar PDP ta yi Martani Kan Shugaba Buhari   A ranar Alhamis, jam'iyyar adawa ta PDP ta yi wa shugaba Buhari wankin babban bargo. Jam'iyyar ta ce shekaru 5 kenan Buhari yana mulkin Najeriya amma ya gaza tsinana komai. Ta ce Buhari ba...

Gwamnatin Sokoto Zata Kafa Kungiyar Hisbah

0
Gwamnatin Sokoto Zata Kafa Kungiyar Hisbah   Gwamna Tambuwal na jihar Sokoto ya shirya tsaf don kirkirar hukumar Hisbah da zata rage ayyukan bata gari ta kuma taimaka wajen tabbatar da shari'ar musulunci. Kudirin ya samu sahalewa daga majalisar zartarwar jihar kuma...

Muna Iyakar Bakin Kokarinmu – Shugaban Majalisar Dattawa

0
Muna Iyakar Bakin Kokarinmu - Shugaban Majalisar Dattawa   Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ya ce suna iyakar kokarinsu A cewarsa kullum cikin zarginsu ake yi da gyara aljihunsu kuma a gaskiya ba hakan bane. Ya ce sun fi duk wasu ma'aikatan gwamnati...

N-Power: Shugaba Buhari Zata ƙara ɗiba Matasa

0
N-Power: Shugaba Buhari Zata ƙara ɗiba Matasa Shugaba Buhari ya amince da kara adadin masu amfana da shirin koyar da sana'a da bada tallafi na N-Power. Shugaba Muhammadu ne ya sanar da hakan ta shafinsa na Twitter a ranar Alhamis. Shugaban ƙasar...

Tantance Mambobi: Jam’iyyar APC ta ɗaga Ranar Fara Rijista

0
Tantance Mambobi: Jam'iyyar APC ta ɗaga Ranar Fara Rijista   Jam'iyyar APC ta sanar da dage fara rijistar sabbi da tantance soffin mambobinta. Karshen watan Nuwamba ne APC ta sanar da cewa za ta fara aikin rijistar daga ranar 12 ga watan...

Da Yiyuwar Za’a Kara Saka Dokar Kulle Jahar Kaduna

0
Da Yiyuwar Za'a Kara Saka Dokar Kulle Jahar Kaduna   'Yan Najeriya sun fara nuna damuwarsu dangane da hauhawar alkaluman masu kamuwa da cutar korona da ake samu. Gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufa'i, ya yi kurarin cewa zai sake saka dokar kulle...

Ko Mai ne Hujjar Buhari na Kin Cire Shugabannin Tsaro ?

0
Ko Mai ne Hujjar Buhari na Kin Cire Shugabannin Tsaro ?   Har yanzu 'yan Nigeria na cigaba da yin korafi a kan cigaba da aiki da shugaba Buhari ke yi da shugabannin hukumomin tsaro. Shugaba Buhari ya yi burus da dukkan...

Shugaban Kasa: Majalisar Wakilai ta yi Martani Kan Dokar Majalisar

0
Shugaban Kasa: Majalisar Wakilai ta yi Martani Kan Dokar Majalisar   Majalisar wakilai na neman gabatar da wani kudiri da zai tursasa zababben shugaban kasa ko gwamna bayyana yan majalisarsa cikin kwanaki 30 bayan karban mulki. Sabuwar dokar na kuma neman majalisa...

Zaben Maye Gurbi:Jam’iyyar da ta Lashe a Zamfara

0
Zaben Maye Gurbi:Jam'iyyar da ta Lashe a Zamfara   Dan takarar jam’iyyar PDP a zaben da aka karasa na dan majalisa mai wakiltan mazabar Bakura a jihar Zamfara ya lashe zabe. Hukumar INEC ce ta kaddamar da Ibrahim Tudu a matsayin wanda...

Yadda Wole Soyinka ya Siffanta Najeriya da Shekara 2020

0
Yadda Wole Soyinka ya Siffanta Najeriya da Shekara 2020   Shahrarren ma'abocin kyautar Nobel, Farfesa Wole Soyinka, ya siffanta shekarar 2020 a matsayin shekara mafi cike da kalubale saboda irin matsalolin da Najeriya ta tsinci kanta. Ya kara da cewa halin da...

Labarai

Latest News
Hare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a LebanonBahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-HareQatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da IranFaɗa ya kaure Tsakanin Sojojin Sudan da RSF a kan Iyakar HabashaAn Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar KanoTuhume-Tuhumen da ake yi wa El-RufaiAmurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin - PakistanGobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da GasKotun ƙolin Brazil ta Mayar da ɗaurin da ake yi wa Tsohon Shugaban ƙasarBabu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai Dogon Zango da zai iya kai wa Turai - BirtaniyaMe Kwankwaso da Obi ke Shirin ƙullawa?Carabao: Me ya Janyo wa Arsenal Rashin Nasara?Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da Kwana BiyarBabu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya - Keir StarmerHezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ila