Home SIYASA Page 168

SIYASA

‘Yan Majalisa Sunyi Tir da Kasafin Kudin 2021

0
'Yan Majalisa Sunyi Tir da Kasafin Kudin 2021   Majalisa tana ganin Naira Biliyan 45 sun yi wa yankin Arewa maso gabas kadan. ‘Yan Majalisar Tarayya na so a kara kason yankin a kundin kasafin kudin 2021. Zainab Gimba ta ce sam babu...

Dalilin da Yasa Gwamnonin APC Suka Hana Buhari Zama da ‘Yan Majalisar Tarayya

0
Dalilin da Yasa Gwamnonin APC Suka Hana Buhari Zama da 'Yan Majalisar Tarayya   Gwamnonin jam'iyyar APC basa son shugaba Buhari ya zauna da 'yan majalisar tarayya a kan harkar tsaro. A cewar gwamnonin, matsawar ya zauna dasu zai janyo raini gare...

ƙungiyar NEF ta yi Magana Akan Kudu

0
ƙungiyar NEF ta yi Magana Akan Kudu Kungiyar dattawan arewa sun yi wani gagarumin zargi a kan mutanen kudu maso gabas. Shugaban kungiyar, Ango Abdullahi ya bayyana cewa yan kabilar Igbo na farma yan arewa a kudu. Shugaban na NEF ya ce...

Shugaba Buhari ya Sauke Shugaban NDE

0
Shugaba Buhari ya Sauke Shugaban NDE   Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya sauke Dakta Nasiru Mohammed Ladan Argungun, shugaban NDE daga mukaminsa. Hakan na dauke ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasa Garba Shehu ya fitar a ranar...

Tsohon Mataimakin Shugaban APC ya yi Martani Kan Dakatar da shi da Akai

0
Tsohon Mataimakin Shugaban APC ya yi Martani Kan Dakatar da shi da Akai   Hilliard Eta, tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar APC na kasa yankin kudu maso kudu ya ce dakatar da shi da jam'iyyar tayi ba bisa ka'ida bane. Eta ya yi...

Shugaba Buhari ya yi Magana Kan Bude Boda

0
Shugaba Buhari ya yi Magana Kan Bude Boda   Babban Albishiri ga yan Najeriya, Buhari ya bayyana abinda ya tattauna da gwamnoni. Ya zauna da su bayan zaman majalisar zartaswar jam'iyyar All Progressives Congress APC. Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa nan ba...

2023: APC ta ba wa Wanda Suka shiga Jam’iyyar Damar Tsayawa Takara

0
2023: APC ta ba wa Wanda Suka shiga Jam'iyyar Damar Tsayawa Takara   Jam'iyyar APC ta amincewa wanda suka shiga jam'iyyar kwanan nan da wanda su ke shirin shiga tsayawa takara. Gwamna Nasiru El-Rufai na Jihar Kaduna ne ya bayyana haka bayan...

PDP ta yi Kira ga INEC da ta Soke Ragistar da Aka ba APC

0
PDP ta yi Kira ga INEC da ta Soke Ragistar da Aka ba APC   PDP tayi kira ga hukumar INEC ta soke rajistar da aka yi wa APC tun 2013. Jam’iyyar hamayyar tace tun da aka sauke shugabannin PDP, ta tashi...

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari na Ganawa da Gwamnoni 36

0
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari na Ganawa da Gwamnoni 36   Shugaba Muhammadu Buhari ya shiga labule da gwamnonin kasar 36. Sun shiga ganawar ne a fadar villa a ranar Talata, 8 ga watan Disamba. Zuwa yanzu babu wani cikakken bayani game da ganawar...

APC ta Sauke Shugabannin Jam’iyyarta

0
APC ta Sauke Shugabannin Jam'iyyarta   An tsawaita wa'adin kwamitin rikon kwaryan uwar jam'iyyar APC karkashin Buni. An sallami tsohon mataimakin Oshiomole, Hilliard Eta, wanda ya shigar da jam'iyyar kotu. Za'a shirya taron gangamin jam'iyyar nan da watanni shida. Majalisar zartaswa, NEC, na jam'iyyar...

Labarai

Latest News
Hare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a LebanonBahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-HareQatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da IranFaɗa ya kaure Tsakanin Sojojin Sudan da RSF a kan Iyakar HabashaAn Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar KanoTuhume-Tuhumen da ake yi wa El-RufaiAmurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin - PakistanGobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da GasKotun ƙolin Brazil ta Mayar da ɗaurin da ake yi wa Tsohon Shugaban ƙasarBabu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai Dogon Zango da zai iya kai wa Turai - BirtaniyaMe Kwankwaso da Obi ke Shirin ƙullawa?Carabao: Me ya Janyo wa Arsenal Rashin Nasara?Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da Kwana BiyarBabu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya - Keir StarmerHezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ila