Tsohon Gwamnan Ribas na Shirin Kwato Harkokin Siyasar Jahar – Chibuike Amaechi
Tsohon Gwamnan Ribas na Shirin Kwato Harkokin Siyasar Jahar - Chibuike Amaechi
Chibuike Amaechi na shirin dawowa da karfi domin kwato harkokin siyasa a jahar Ribas a 2021.
Tsohon gwamnan na jahar ya bugi kirjin cewa idan ya dawo, zai murza...
Sokoto: ‘Yan Sanda Sunyi Nasarar Kashe Wasu Masu Garkuwa da Mutane Tare da Kama...
Sokoto: 'Yan Sanda Sunyi Nasarar Kashe Wasu Masu Garkuwa da Mutane Tare da Kama Wasu
An kashe wasu mutane 2 da ake zargin 'yan fashi ne a karamar hukumar Tambuwal dake jihar Sokoto.
Sannan 'yan sandan sun samu nasarar damkar wasu...
EFCC ta Kama Hadimin Gwamnan Bauchi
EFCC ta Kama Hadimin Gwamnan Bauchi
Jami'an EFCC sun cika hannu da wani babban jigon jam'iyyar PDP a Bauchi.
Ana zarginsa da aikata laifin ba cin hanci da rashawa yayi zabe.
An mika shi ga yan sanda kuma sun yi awon gaba...
Zamfara: ‘Yan Tadda Sun Tashi Gurin Zaben Maye Gurbi
Zamfara: 'Yan Ta'adda Sun Tashi Gurin Zaben Maye Gurbi
Ana dab da fara zaben maye gurbi a karamar hukumar Bakura, 'yan Ta'adda sun tarwatsa jama'a.
Wurin 8:30 na safe, 'yan ta'addan sun bayyana daga dajin da ke kusa inda suka kai...
Sunayen ‘Yan Takaran Zaben Cike Gurbin Kujerun Majalisar Dattawa da Majalisar Dokokin Jaha
Sunayen 'Yan Takaran Zaben Cike Gurbin Kujerun Majalisar Dattawa da Majalisar Dokokin Jaha
Legit.ng a wannan rubutun ta kawo muku jerin yan takaran zaben cike gibin kujerun majalisar dattawa shida da majalisar dokokin jaha 9 tsakanin manyan jam'iyyun APC da...
Gwamnatin Zamfara Tayi Kalamu Masu Zafi ga Tsohuwar Gwamnatin Jahar
Gwamnatin Zamfara Tayi Kalamu Masu Zafi ga Tsohuwar Gwamnatin Jahar
Za'a yi zaben yan majalisun jaha domin maye gibin wadanda suka mutu.
Cikin zabukan da za'ayi a jahohi daban-daban a fadin tarayya, akwai daya a jahar Zamfara.
Yan takara 14 zaku kara...
Hujjar da Yasa Buhari Bazai Murabus Ba – Lai Mohammed
Hujjar da Yasa Buhari Bazai Murabus Ba - Lai Mohammed
Daga karshe gwamnatin tarayya ta yi martani a kan kira ga murabus din shugaba Buhari.
Ministan labarai da al’adu, Lai Mohammed ya yi bayani kan dalilin da yasa Shugaban kasar ba...
Gwamnatin Legas Tayi wa Matan ‘Yan Sanda da Aka Kashe Goma ta Arziki
Gwamnatin Legas Tayi wa Matan 'Yan Sanda da Aka Kashe Goma ta Arziki
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwoolu, a ranar Alhamis ya bada milyan goma ga kowanne cikin matan jami'an yan sanda shida da aka kashe yayin zanga-zangan EndSARS.
Gwamnan ya...
Malam Ibrahim Shekarau ya yi Martani Kan Sauke Shugabannin Tsaro
Malam Ibrahim Shekarau ya yi Martani Kan Sauke Shugabannin Tsaro
Yan majalisar dattawan Najeriya sun bukaci shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya sallami hafsoshin tsaro.
Tsohon gwamnan jihar Kano ya jaddada wannan bukata na yan majalisan.
Ya ce ko ba dan rashin kokari...
2023: Saraki ya yi Kira ga Masu Neman Kujerar Shugaban Kasa
2023: Saraki ya yi Kira ga Masu Neman Kujerar Shugaban Kasa
Bukola Saraki ya ce duk wanda ya karkatar da hankalinsa wurin neman kujerar 2023 a yanzu, baya da kishin Najeriya.
A cewar tsohon shugaban majalisar dattawa, kasar nan tana cikin...






















