Home SIYASA Page 171

SIYASA

Rashin Tsaro: Buhari ya Amince da Zama da ‘Yan Majalisar Wakilai

0
Rashin Tsaro: Buhari ya Amince da Zama da 'Yan Majalisar Wakilai   Shugaba Muhammadu Buhari ya amince da zama da 'yan majalisar wakilai nan kusa. Hakan ya biyo bayan yadda 'yan majalisar suka rude, suka kidime kuma suka gigice. Majalisar ta dauki zafi...

Kudaden da Gwamnatin Tarayya ta Kashe Kan Cutar Korona – Musa Bello

0
Kudaden da Gwamnatin Tarayya ta Kashe Kan Cutar Korona - Musa Bello   Mutane 68 suka kamu da cutar Coronavirus a ranar Talata kadai a birnin tarayya. Ministan Abuja ya bayyana iri taimakon kayan tallafin da suka yiwa mutanen birnin. Har yanzu ana...

Gwamnonin Arewa Sun Fadi Dalilin Amfani da Sojojin Haya

0
Gwamnonin Arewa Sun Fadi Dalilin Amfani da Sojojin Haya   Bukatar amfani da sojojin haya wajen yaki da Boko Haram ya samu goyon baya daga shahararrun mutane. Musamman, gwamnoni daga arewa maso gabas sun rungumi wannan kira wanda Gwamna Zulum ya fara...

Hujjar da yasa na Sakawa Tagwayena Sunan Buhari da Al-Makure – Gwamnan Nasarawa

0
Hujjar da yasa na Saka wa Tagwayena Sunan Buhari da Al-Makure - Gwamnan Nasarawa Gwamnan jihar Nasarawa ya rada wa tagwayensa sunan shugaba Muhammadu Buhari da na Umar Al-Makura. Ya ce ya rada wa yaransa sunayensu ne saboda darajawa da mutuntawa...

Najeriya Tana da Tarin Arziki – Osinbajo

0
Najeriya Tana da Tarin Arziki - Osinbajo   Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya ce Najeriya tana da arziki. Ya ce kasar nan ta tara duk wani abu da kowacce kasa take nema don ta daukaka. Ya fadi hakan a ranar Talata...

Yakubu Gowon: Majalisar Wakilai ta yi Martani Akan Dan Majalisar Birtaniya

0
Yakubu Gowon: Majalisar Wakilai ta yi Martani Akan Dan Majalisar Birtaniya Majalisar dattawa ta kira wani babban dan majalisar Birtaniya. Dan majalisar ya yi suka ga tsohon shugaban kasa, Yakubu Gowon. A ranar 23 ga watan Nuwamba, Tugendhat ya yi wa Gowon...

Hajiya Imaan Suleiman Ibrahim: Shugaba Buhari ya Nada ta a Matsatin Sabuwar Shugabar Hukumar...

0
Hajiya Imaan Suleiman Ibrahim: Shugaba Buhari ya Nada ta a Matsatin Sabuwar Shugabar Hukumar NAPTIP Shugaban kasa ya yi nadi mai muhimmanci a ma'aikatar hana safarar mutane. Najeriya na fama da matsalan safarar mutane zuwa kasashen waje domin bauta da karuwanci. Shugaba...

Kano: Dalilin da Yasa PDP ta Janye da Zaben Kananan Hukumomi

0
Kano: Dalilin da Yasa PDP ta Janye da Zaben Kananan Hukumomi Jam'iyyar PDP reshen jahar Kano ta sanar da janyewa daga zabukan kananan hukumomi na jahar. Ta sanar da hakan ne a ranar Juma'a ga manema labarai ta hannun shugaban kwamitin...

Jimoh Aremu ya yi Martani Akan Albashin ‘Yan Majalisa

0
Jimoh Aremu ya yi Martani Akan Albashin 'Yan Majalisa   Olaifa Jimoh Aremu ya ce ana yin karya game da albashin ‘Yan Majalisa. A cewar Hon. Olaifa Jimoh, babu wani ‘Dan Majalisa da ke samun N10m. ‘Dan Majalisar ya ce ana yi masu...

Farfesa Muhmood Shi ya Cancanci Cigaba da Rike Kujerar INEC – Majalisar Dattawa

0
Farfesa Muhmood Shi ya Cancanci Cigaba da Rike Kujerar INEC - Majalisar Dattawa   Bayan makonni da zabensa, majalisa ta amince Farfesa Mahmoud Yakubu ya cigaba da gashi. Farfesa Yakubu ya gaji Farfesa Attahiru Jega wanda yayi wa'adi daya kacal. An tabbatar da...

Labarai

Latest News
Hare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a LebanonBahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-HareQatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da IranFaɗa ya kaure Tsakanin Sojojin Sudan da RSF a kan Iyakar HabashaAn Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar KanoTuhume-Tuhumen da ake yi wa El-RufaiAmurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin - PakistanGobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da GasKotun ƙolin Brazil ta Mayar da ɗaurin da ake yi wa Tsohon Shugaban ƙasarBabu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai Dogon Zango da zai iya kai wa Turai - BirtaniyaMe Kwankwaso da Obi ke Shirin ƙullawa?Carabao: Me ya Janyo wa Arsenal Rashin Nasara?Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da Kwana BiyarBabu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya - Keir StarmerHezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ila