Home SIYASA Page 171

SIYASA

Hujjar da yasa na Sakawa Tagwayena Sunan Buhari da Al-Makure – Gwamnan Nasarawa

0
Hujjar da yasa na Saka wa Tagwayena Sunan Buhari da Al-Makure - Gwamnan Nasarawa Gwamnan jihar Nasarawa ya rada wa tagwayensa sunan shugaba Muhammadu Buhari da na Umar Al-Makura. Ya ce ya rada wa yaransa sunayensu ne saboda darajawa da mutuntawa...

Najeriya Tana da Tarin Arziki – Osinbajo

0
Najeriya Tana da Tarin Arziki - Osinbajo   Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya ce Najeriya tana da arziki. Ya ce kasar nan ta tara duk wani abu da kowacce kasa take nema don ta daukaka. Ya fadi hakan a ranar Talata...

Yakubu Gowon: Majalisar Wakilai ta yi Martani Akan Dan Majalisar Birtaniya

0
Yakubu Gowon: Majalisar Wakilai ta yi Martani Akan Dan Majalisar Birtaniya Majalisar dattawa ta kira wani babban dan majalisar Birtaniya. Dan majalisar ya yi suka ga tsohon shugaban kasa, Yakubu Gowon. A ranar 23 ga watan Nuwamba, Tugendhat ya yi wa Gowon...

Hajiya Imaan Suleiman Ibrahim: Shugaba Buhari ya Nada ta a Matsatin Sabuwar Shugabar Hukumar...

0
Hajiya Imaan Suleiman Ibrahim: Shugaba Buhari ya Nada ta a Matsatin Sabuwar Shugabar Hukumar NAPTIP Shugaban kasa ya yi nadi mai muhimmanci a ma'aikatar hana safarar mutane. Najeriya na fama da matsalan safarar mutane zuwa kasashen waje domin bauta da karuwanci. Shugaba...

Kano: Dalilin da Yasa PDP ta Janye da Zaben Kananan Hukumomi

0
Kano: Dalilin da Yasa PDP ta Janye da Zaben Kananan Hukumomi Jam'iyyar PDP reshen jahar Kano ta sanar da janyewa daga zabukan kananan hukumomi na jahar. Ta sanar da hakan ne a ranar Juma'a ga manema labarai ta hannun shugaban kwamitin...

Jimoh Aremu ya yi Martani Akan Albashin ‘Yan Majalisa

0
Jimoh Aremu ya yi Martani Akan Albashin 'Yan Majalisa   Olaifa Jimoh Aremu ya ce ana yin karya game da albashin ‘Yan Majalisa. A cewar Hon. Olaifa Jimoh, babu wani ‘Dan Majalisa da ke samun N10m. ‘Dan Majalisar ya ce ana yi masu...

Farfesa Muhmood Shi ya Cancanci Cigaba da Rike Kujerar INEC – Majalisar Dattawa

0
Farfesa Muhmood Shi ya Cancanci Cigaba da Rike Kujerar INEC - Majalisar Dattawa   Bayan makonni da zabensa, majalisa ta amince Farfesa Mahmoud Yakubu ya cigaba da gashi. Farfesa Yakubu ya gaji Farfesa Attahiru Jega wanda yayi wa'adi daya kacal. An tabbatar da...

Rashin Jituwa ya Gibta Tsakanin Majalisar Wakilai da Baba Buhari

0
Rashin Jituwa ya Gibta Tsakanin Majalisar Wakilai da Baba Buhari Bukatar gayyatar Shugaban kasa Muhammadu Buhari gaban majalisar wakilai bai samu karbuwa ba. A yayin zaman majalisa a ranar Talata, 1 ga watan Disamba, zauren majalisar wakilan ya kaure da hayaniya...

Majalisar Dattawa ta Matsa Akan Sai an cire Shugabanin Tsaro

0
Majalisar Dattawa ta Matsa Akan Sai an cire Shugabanin Tsaro Majalisar dattawan Najeriya ta bukaci shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya sallami hafsoshin tsaro da suka dade kan mulki. Yan majalisan sun yanke wannan shawara na aikewa Buhari sakon ne sakamakon kudirin...

Nada Shugabananin Tsaro Ko Cire su Ikon Shugaban Kasa ne – Garba Shehu

0
Nada Shugabananin Tsaro Ko Cire su Ikon Shugaban Kasa ne - Garba Shehu Kakakin shugaban kasa, Mallam Garba Shehu ya bayyana dalilin da yasa Shugaba Buhari ke ci gaba da ajiye shugabannin tsaro. Shehu ya ce nada shugabannin tsaro ko tsige...

Labarai

Latest News
Fa’ida 7 da za a Samu Idan Majalisa Ta Amince da Kudirin Sanata Shehu Buba Kan ATBUƁaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan RurumStarlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta KuduHukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da MatarsaHukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEXGwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar FilatoAdadin Megawatt na Wutar Lantarki da Najeriya ta rage bai wa NijarMaganar Inganta Sinadarin Uranium Batu ne na Gaske - IranAn Sace Motar Ofishin Mai ba Shugaban ƙasa Shawara Kan Tsaro, Nuhu Ribadu a Abuja