Home SIYASA Page 173

SIYASA

Buhari ya Tura Tawagarsa Zuwa Borno

0
Buhari ya Tura Tawagarsa Zuwa Borno Shugaban kasa Buhari ya aika wata tawaga zuwa Borno a kan kisan gillar da aka yi wa wasu manoma a jihar ta arewa. Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan, ne ya jagoranci tawagar wacce ta hada...

Gwamnoni 36: Kisan Manoma 43 ya Nuna Gazawar Tsaron Kasa

0
Gwamnoni 36: Kisan Manoma 43 ya Nuna Gazawar Tsaron Kasa Kungiyar gwamnonin Najeriya ta kwatanta kisan monoma 43 na kauyen Zabarmari a matsayin zalunci. Sun fadi hakan ne ta bakin shugabansu, inda suka ce harin ya nuna gazawar tsaron kasar gaba...

Gwamnatin Kano Tayi Sabon Naɗe a CARS da SRCOE

0
Gwamnatin Kano Tayi Sabon Naɗe a CARS da SRCOE Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya yi muhimman nade. nade a gwamnatin jihar Kano. Daga cikin nade-naden da Ganduje ya yi akwai nadin shugaban makarantar CARS da SRCOE. Ganduje ya bukaci...

Yadda Rayuwa ta sauyawa Wani Tsohon Dan Siyasa

0
Yadda Rayuwa ta sauyawa Wani Tsohon Dan Siyasa Wani tsohon mutum wanda aka gan shi yana tura amalanke na abincin dabbobinsa ya ce tsohon kansila ne shi. Anibaba ya ce a lokacin mulkin Babangida, N500 ne albashinsa duk da N444 suke...

APC: Dalilin Hukunta Hilliard Eta

0
APC: Dalilin Hukunta Hilliard Eta   Hilliard Eta ya kai karar Jam’iyyar APC kotu a kan tsige Adams Oshiomhole. Eta ya na kalubalantar matakin da aka dauka na yin waje da majalisar NWC. Jam’iyyar APC ta ce za ta binciki zargin da ake...

2015:Buhari ya Dauki Alwashin Tabbatar da Tsaro da Kare Rayuka

0
2015:Buhari ya Dauki Alwashin Tabbatar da Tsaro da Kare Rayuka   Ayyukan ta'addanci na kungiyar Boko Haram sun fara bayyana ne tun cikin shekarar 2009 a jihar Borno. Har yanzu, bayan fiye da shekaru 10, kungiyar Boko Haram ba ta daina kai...

Jam’iyyar APC ta Sanar da Ranar Taron NEC

0
Jam'iyyar APC ta Sanar da Ranar Taron NEC Kakakin jam'iyyar APC, Yekini Nabena ya sanar da dage taron APC NEC. Kamar yadda aka sanar a baya, za a yi taron ne a ranar 5 ga watan Disamba. An mayar 8 ga watan...

Dakta Mohammed Junaid ya Caccaki Buhari da Jam’iyar APC

0
Dakta Mohammed Junaid ya Caccaki Buhari da Jam'iyar APC Batun kisan manoma 43, da mayakan kungiyar Boko Haram suka yanka, ya tayar da hankulan jama'a. Jama'a da dama, musamman 'yan arewa, sun mamaye dandalin sada zumunta da alhinin kisan manoman. Dattijo Dakta...

Yadda Wasu Jam’iyyu Suka Rasa Mambobin su

0
Yadda Wasu Jam'iyyu Suka Rasa Mambobin su Mambobin jam’iyyun PDP da APGA fiye da 500 sun sauya sheka zuwa APC a jihar Abia. Taron ya samu halartan Sanata Orji Kalu da shugaban APC a jihar Abia, Donatus Nwapka. Hakan na zuwa ne...

Wata Kungiyar Arewa na Kokarin Kaddamar da Shugaban Kasa#2023

0
Wata Kungiyar Arewa na Kokarin Kaddamar da Shugaban Kasa#2023 An fara tsere kan wanda zai gaji Shugaban kasa Muhammadu Buhari a kasar. Wata kungiyar Arewa ta kaddamar da neman sahihin dan takara da zai zama shugaban kasa a 2023. Kungiyar ta kuma...

Labarai

Latest News
Babu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai Dogon Zango da zai iya kai wa Turai - BirtaniyaMe Kwankwaso da Obi ke Shirin ƙullawa?Carabao: Me ya Janyo wa Arsenal Rashin Nasara?Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da Kwana BiyarBabu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya - Keir StarmerHezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ilaMuna ƙaddamar da Sababbin Hare-hare a Babbann Birnin Iran, Tehran - Isra'ilaFa’ida 7 da za a Samu Idan Majalisa Ta Amince da Kudirin Sanata Shehu Buba Kan ATBUƁaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan Rurum