Home SIYASA Page 173

SIYASA

Gwamnoni 36: Kisan Manoma 43 ya Nuna Gazawar Tsaron Kasa

0
Gwamnoni 36: Kisan Manoma 43 ya Nuna Gazawar Tsaron Kasa Kungiyar gwamnonin Najeriya ta kwatanta kisan monoma 43 na kauyen Zabarmari a matsayin zalunci. Sun fadi hakan ne ta bakin shugabansu, inda suka ce harin ya nuna gazawar tsaron kasar gaba...

Gwamnatin Kano Tayi Sabon Naɗe a CARS da SRCOE

0
Gwamnatin Kano Tayi Sabon Naɗe a CARS da SRCOE Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya yi muhimman nade. nade a gwamnatin jihar Kano. Daga cikin nade-naden da Ganduje ya yi akwai nadin shugaban makarantar CARS da SRCOE. Ganduje ya bukaci...

Yadda Rayuwa ta sauyawa Wani Tsohon Dan Siyasa

0
Yadda Rayuwa ta sauyawa Wani Tsohon Dan Siyasa Wani tsohon mutum wanda aka gan shi yana tura amalanke na abincin dabbobinsa ya ce tsohon kansila ne shi. Anibaba ya ce a lokacin mulkin Babangida, N500 ne albashinsa duk da N444 suke...

APC: Dalilin Hukunta Hilliard Eta

0
APC: Dalilin Hukunta Hilliard Eta   Hilliard Eta ya kai karar Jam’iyyar APC kotu a kan tsige Adams Oshiomhole. Eta ya na kalubalantar matakin da aka dauka na yin waje da majalisar NWC. Jam’iyyar APC ta ce za ta binciki zargin da ake...

2015:Buhari ya Dauki Alwashin Tabbatar da Tsaro da Kare Rayuka

0
2015:Buhari ya Dauki Alwashin Tabbatar da Tsaro da Kare Rayuka   Ayyukan ta'addanci na kungiyar Boko Haram sun fara bayyana ne tun cikin shekarar 2009 a jihar Borno. Har yanzu, bayan fiye da shekaru 10, kungiyar Boko Haram ba ta daina kai...

Jam’iyyar APC ta Sanar da Ranar Taron NEC

0
Jam'iyyar APC ta Sanar da Ranar Taron NEC Kakakin jam'iyyar APC, Yekini Nabena ya sanar da dage taron APC NEC. Kamar yadda aka sanar a baya, za a yi taron ne a ranar 5 ga watan Disamba. An mayar 8 ga watan...

Dakta Mohammed Junaid ya Caccaki Buhari da Jam’iyar APC

0
Dakta Mohammed Junaid ya Caccaki Buhari da Jam'iyar APC Batun kisan manoma 43, da mayakan kungiyar Boko Haram suka yanka, ya tayar da hankulan jama'a. Jama'a da dama, musamman 'yan arewa, sun mamaye dandalin sada zumunta da alhinin kisan manoman. Dattijo Dakta...

Yadda Wasu Jam’iyyu Suka Rasa Mambobin su

0
Yadda Wasu Jam'iyyu Suka Rasa Mambobin su Mambobin jam’iyyun PDP da APGA fiye da 500 sun sauya sheka zuwa APC a jihar Abia. Taron ya samu halartan Sanata Orji Kalu da shugaban APC a jihar Abia, Donatus Nwapka. Hakan na zuwa ne...

Wata Kungiyar Arewa na Kokarin Kaddamar da Shugaban Kasa#2023

0
Wata Kungiyar Arewa na Kokarin Kaddamar da Shugaban Kasa#2023 An fara tsere kan wanda zai gaji Shugaban kasa Muhammadu Buhari a kasar. Wata kungiyar Arewa ta kaddamar da neman sahihin dan takara da zai zama shugaban kasa a 2023. Kungiyar ta kuma...

Atiku ya yi Martani ga Buhari Akan Kisan Manoma

0
Atiku ya yi Martani ga Buhari Akan Kisan Manoma   Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana alhininsa a kan kisan manoman shinkafa 40 na Maiduguri. Ya bayyana takaicinsa karara, inda yace gyara tsarin tsaron Najeriya yana daukar dogon lokaci kuma...

Labarai

Latest News
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan RurumStarlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta KuduHukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da MatarsaHukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEXGwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar FilatoAdadin Megawatt na Wutar Lantarki da Najeriya ta rage bai wa NijarMaganar Inganta Sinadarin Uranium Batu ne na Gaske - IranAn Sace Motar Ofishin Mai ba Shugaban ƙasa Shawara Kan Tsaro, Nuhu Ribadu a AbujaJigon APC ya Mutu a Hannun yan Bindiga