Home SIYASA Page 174

SIYASA

Jam’iyyar PDP ce Kadai zata Iya yi wa Kowa Adalci a Najeriya – Atiku...

0
Jam'iyyar PDP ce Kadai zata Iya yi wa Kowa Adalci a Najeriya - Atiku Abubakar   Najeriya ba ta da babban abokin da ya wuce Jam'iyyar PDP, cewar Atiku Abubakar. Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya fadi hakan ne a Twitter. Ya...

Wani Gwamnan APC Zai Marawa Matasan Jaharsa Baya Akan Zanga-Zangar Endsars

0
Wani Gwamnan APC Zai Marawa Matasan Jaharsa Baya Akan Zanga-Zangar Endsars Ni kaina na fuskanci cutarwa a hannun 'yan sanda a 2014, cewar gwamnan jihar Ekiti, Dr Fayemi Kayode. A cewarsa, lokacin da suke yakin neman zabe, saboda tsananin cutarwa, daya...

Buba Galadima Zuwa Buhari: Mulkin Damokradiyya Muke ba na Sojoji ba

0
Buba Galadima Zuwa Buhari: Mulkin Damokradiyya Muke ba na Sojoji ba Buba Galadima ya yi Allah-wadai da daskarar da asusun bankunan wasu jagororin zanga zangar EndSARS da gwamnati ta yi. Gladima ya tunatar da shugaban kasa Muhammadu Buhari cewa a mulkin...

Shugaban Kasar Peru ya yi Murabus Daga Kan Karagar Mulki

0
Shugaban Kasar Peru ya yi Murabus Daga Kan Karagar Mulki Manuel Merino ya sauka daga kan kujerar Shugaban kasa a Peru. Merino ya karbi mulki ne bayan tsige Martin Vizcarra kwanan nan. Duka-duka, kwanaki biyar ne Merino ya shafe a kan karagar...

Gwamnan Katsina ya Fadi ta Inda ‘Yan Bindiga Suke Shigowa Jahar

0
Gwamnan Katsina ya Fadi ta Inda 'Yan Bindiga Suke Shigowa Jahar   Yan bindiga na ta’asa a Katsina sannan su tsere zuwa Zamfara don buya. Wannan shine matsayar Gwamna Bello Masari na jihar Katsina. Masari ya kara da cewa kimanin 99% na miyagun...

Mafi Yawancin Wadanda Suke Karkasin Buhari Barayi ne – Ali Ndume

0
Mafi Yawancin Wadanda Suke Karkasin Buhari Barayi ne - Ali Ndume Buhari yana iyakar kokarinsa, mutanen da ke kasansa ne maanyan barayi, cewar Sanata Ali Ndume. Sanatan kudancin Borno, Ali Ndume, yace ana cin amanar shugaban kasa Buhari ta karkashinsa. Ndume ya...

Magu: Wasu Kungiyoyi Sun Bukaci Buhari ya Dakatar da Kwamitin Salami

0
Magu: Wasu Kungiyoyi Sun Bukaci Buhari ya Dakatar da Kwamitin Salami HEDA da wasu Kungiyoyi su na so a dakatar da binciken Ibrahim Magu. Kungiyoyin su na ganin kwamitin Ayo Salami ba zai iya yin adalci ba. A ra’ayin wadannan kungiyoyi, binciken...

Wani Kamfani ya Shigar da Karar Rotimi Ameaechi a Gaban Kotu

0
Wani Kamfani ya Shigar da Karar Rotimi Ameaechi a Gaban Kotu Wani kamfani, Insight Dynamic Resources Limited ya na karar gwamnatin Najeriya. Kamfanin ya kai Ministan sufuri da shugaban BPP gaban wani babban kotun tarayya. Ana zargin an saba doka wajen bada...

Jam’iyyar PDP ta Shiga Taron Gaggawa

0
Jam'iyyar PDP ta Shiga Taron Gaggawa Jam’iyyar PDP ta shiga wani yanayi na kidimewa a halin yanzu. Ana rade-radin Gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi zai koma APC. Babbar Jam’iyyar hamayyar za ta hana Gwamnan sauya-sheka. Rahotanni sun bayyana cewa uwar jam’iyyar PDP ta...

APC ta Rasa Daya Daga Cikin Manyan Jiga-Jiganta – Samuel Ojebode

0
APC ta Rasa Daya Daga Cikin Manyan Jiga-Jiganta - Samuel Ojebode Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta rasa wani babban jigonta, Samuel Ojebode, a Oyo. Ojebode, ya kasance Shugaban jam’iyyar a mazabar tarayya ta Oyo. Wasu daga cikin jiga-jigan jam’iyyar sun nuna...

Labarai

Latest News
Sanata Ndume ya Caccaki Hukumar Alhazai Kan Karin Kudin Hajjin 2024Gwamna Dapo Abiodun ya Rage Kaso 50 Cikin 100 na Farashin ShinkafaKarkatar da Kayan Tallafi: An Garkame Shugaban Kungiyar 'Yan Kwadago na Jihar YobeKisan Sojoji 17: Shugaba Tinubu ya ba da Sabon Umarni ga Dattawa da Sarakunan OkuamaDakarun Sojoji Sun Hallaka Hatsabibin 'Dan Ta'adda, Junaidu Fasagora da MayakansaDangote ya Kaddamar da Tallafin Rabon Abinci na N15bnƳan Sanda Sun Dakile Yunkurin Garkuwa a Katsina, Sun Ceto Ma'aurataKungiyoyin da Suke Taimakawa Ta’addanci a NajeriyaGwamnatin Najeriya ta sa Hannu Kan Gina Cibiyar Wutar Lantarki Mai Amfani da Ruwa da RanaYa Kamata mu Zama Masu Gaskiya Dangane da Albarkatun da Allah ya ba mu - Remi TinubuAbubuwan da ke Kawo Tangarɗa a Yunƙurin Inganta Wutar Lantarki a NajeriyaBayan Wanke Ido da Fitsari: Mutum ya Kamu da MakantaDireba ya Yanke Jiki ya Mutu Yana Tsaka da Tuka DalibaiKungiyoyin Arewa Sun Soki Majalisa Kan Dakatar da Abdul NingiJerin Kasuwannin da za a Samu Kayan Abincin Cikin Rahusa a Legas