Home SIYASA Page 175

SIYASA

Gwamnan Zamfara ya Saka Mahimman Dokoki a Jahar

0
Gwamnan Zamfara ya Saka Mahimman Dokoki a Jahar Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya rattaba hannu kan wasu dokoki hudu masu muhimmanci. Dokokin sun shafi samar da sana'o'i, samar da ruwan sha a kauyuka, zakka, kaddamar da sabon tambarin jihar. Gwamnan...

Shugaban Kasar Najeriya ya Amince da Gina Manyan Cibiyoyin Nazari da Bincike

0
Shugaban Kasar Najeriya ya Amince da Gina Manyan Cibiyoyin Nazari da Bincike Shugaba Buhari ya amince da gina wasu manyan cibiyoyin nazari da bincike guda 12 a fadin Najeriya. TETFUND ce za ta dauki nauyin gina sabbin cibiyoyin a cewar Mallam...

Tsohon Shugaban Kasan Ghana, Jerry Rawlings ya Mutu

0
Tsohon Shugaban Kasan Ghana, Jerry Rawlings ya Mutu   Shahrarren tsohon shugaban kasar Ghana, Jerry Rawlings, ya mutu bayan kamuwa da cutar COVID-19. TheCable ta tattaro cewa tsohon shugaban kasan ya mutu ne a asibitin Korle-Bu dake Accra, babbar birnin kasar, da...

Gwamnatin Borno ta Bawa Wasu Mukamai

0
Gwamnatin Borno ta Bawa Wasu Mukamai Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya amince da nadin mutane 132 a matsayin mataimaka na musamman, hadimai, da shugabanni a wasu hukumomi. Malam Isa Gusau, kakakin gwamna Zulum, ne ya sanar da hakan...

Amurka na Korarin Kawo Karshen ‘Yan Ta’addan Najeriya

0
Amurka na Korarin Kawo Karshen 'Yan Ta'addan Najeriya Kasar Amurka ta ce za ta taimakawa Najeriya da sauran kasashen yammacin Afrika domin yakar 'yan ta'adda. Mike Pompeo, sakataren gwamnatin kasar Amurka, ne ya fadi hakan a ranar Laraba. A kwanakin baya ne...

Tinubu ya Maida Martani Akan Dakatar da Fansho da Sanwo-Olu ya yi

0
Tinubu ya Maida Martani Akan Dakatar da Fansho da Sanwo-Olu ya yi Tsohon gwamnan jihar Legas, Bola Tinubu ya yaba wa gwamnan jihar legas, Sanwo-Olu a kan kasafinsa na 2021. Dama gwamna Sanwo-Olu ya bukaci a dakile biyan tsofaffin gwamnoni da...

Buhari a Amince da kashe N62.7bn a Titikan Kano

0
Buhari a Amince da kashe N62.7bn a Titikan Kano Shugaba Buhari ya jagorancin zaman majalisar zartaswa ranar Laraba. Har yanzu, ministocin Buhari marasa kudirin gabatarwa na musharaka a ganawar ta yanar gizo An amince da muhimman ayyuka biyu a zaman yau Majalisar zartaswan...

Gwamnatin Tarayya Bazata Samu Damar Biyan Wasu hukumomi Albashin Watan Nuwamba

0
Gwamnatin Tarayya Bazata Samu Damar Biyan Wasu hukumomi Albashin Watan Nuwamba Akalla hukumomi 428 ne gwamnatin tarayya ta sanar da cewa ba zasu iya biyan albashin watan Nuwamba ba. Ben Akabueze, shugaban ofishin kasafi, ne ya sanar da hakan a ranar...

ALLAH ya yi wa Kwamishinan lafiya – Emmanuel Ikwulonu Rasuwa

0
ALLAH ya yi wa Kwamishinan lafiya - Emmanuel Ikwulonu Rasuwa Allah ya yiwa kwamishinan lafiya na jihar Benue, Dr Emmanuel Ikwulonu, rasuwa. An tattaro cewa an yi wa Ikwulonu tiyata na wani rashin lafiya da ba a bayyana ba, amma sai...

An Samu Damar Kama Wanda ya Hada Bidiyon Auren Buhari da Sadiya

0
An Samu Damar Kama Wanda ya Hada Bidiyon Auren Buhari da Sadiya Idan ba a manta ba, a watan Janairun 2020 ne bidiyon auren shugaban kasa Buhari da minista Sadiya Umar Faruk yayi ta yawo. Hukumar DSS ta samu nasarar damke...

Labarai

Latest News
Magance Rashin Tsaro da Fasaha Gamayyar Malamai 15, Kungiyoyi 7 Sun yi Watsi da Shirin Rusa Masarautun KanoJan Hankali ga `Yan Uwana `Yan Kwankwasiyya - Nazeer A AdamShugaba Tinubu ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Lantarki da aka yi wa GyaraMatsin Rayuwa/Rashin Tsaro: An Gudanar da Zanga-Zanga a Jihar OsunHayakin Janareto ya yi Sanadin Mutuwar ɗalibai Biyu a LokojaBa abu ne Mai Yiwuwa ba a Zartar da Dukkan Buƙatun NLC - Gwamnatin TarayyaMatatar Man Ɗangote za ta Fara Sayar da FeturKungiyar IMAK ta Kalubalanci Masu Son a Rushe Masarautun KanoJerin Sunayen Jihohin Arewacin Najeriya 7 da za su Fuskanci Yunwa - Bankin DuniyaTattalin Arziki: Kwamitin Majalisar Dattawa ta Fara Tattaunawa da Shugaban Babban Bankin NajeriyaRashin Tsaro: NOA za ta Kaddamar da Manhaja ta Wayar Salula Domin Taimakon Gaggawa Dalilin Mayar da Wasu Ofisoshin CBN Daga Abuja Zuwa Legas - CardosoJami'an Tsaro Sun Kama Masu Garkuwa da Mutane a AbujaHukumar Kwastam ta Magantu Kan kaɗe Matashi a Garin Jibiya