Home SIYASA Page 176

SIYASA

Tsohon Shugaban Kasan Ghana, Jerry Rawlings ya Mutu

0
Tsohon Shugaban Kasan Ghana, Jerry Rawlings ya Mutu   Shahrarren tsohon shugaban kasar Ghana, Jerry Rawlings, ya mutu bayan kamuwa da cutar COVID-19. TheCable ta tattaro cewa tsohon shugaban kasan ya mutu ne a asibitin Korle-Bu dake Accra, babbar birnin kasar, da...

Gwamnatin Borno ta Bawa Wasu Mukamai

0
Gwamnatin Borno ta Bawa Wasu Mukamai Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya amince da nadin mutane 132 a matsayin mataimaka na musamman, hadimai, da shugabanni a wasu hukumomi. Malam Isa Gusau, kakakin gwamna Zulum, ne ya sanar da hakan...

Amurka na Korarin Kawo Karshen ‘Yan Ta’addan Najeriya

0
Amurka na Korarin Kawo Karshen 'Yan Ta'addan Najeriya Kasar Amurka ta ce za ta taimakawa Najeriya da sauran kasashen yammacin Afrika domin yakar 'yan ta'adda. Mike Pompeo, sakataren gwamnatin kasar Amurka, ne ya fadi hakan a ranar Laraba. A kwanakin baya ne...

Tinubu ya Maida Martani Akan Dakatar da Fansho da Sanwo-Olu ya yi

0
Tinubu ya Maida Martani Akan Dakatar da Fansho da Sanwo-Olu ya yi Tsohon gwamnan jihar Legas, Bola Tinubu ya yaba wa gwamnan jihar legas, Sanwo-Olu a kan kasafinsa na 2021. Dama gwamna Sanwo-Olu ya bukaci a dakile biyan tsofaffin gwamnoni da...

Buhari a Amince da kashe N62.7bn a Titikan Kano

0
Buhari a Amince da kashe N62.7bn a Titikan Kano Shugaba Buhari ya jagorancin zaman majalisar zartaswa ranar Laraba. Har yanzu, ministocin Buhari marasa kudirin gabatarwa na musharaka a ganawar ta yanar gizo An amince da muhimman ayyuka biyu a zaman yau Majalisar zartaswan...

Gwamnatin Tarayya Bazata Samu Damar Biyan Wasu hukumomi Albashin Watan Nuwamba

0
Gwamnatin Tarayya Bazata Samu Damar Biyan Wasu hukumomi Albashin Watan Nuwamba Akalla hukumomi 428 ne gwamnatin tarayya ta sanar da cewa ba zasu iya biyan albashin watan Nuwamba ba. Ben Akabueze, shugaban ofishin kasafi, ne ya sanar da hakan a ranar...

ALLAH ya yi wa Kwamishinan lafiya – Emmanuel Ikwulonu Rasuwa

0
ALLAH ya yi wa Kwamishinan lafiya - Emmanuel Ikwulonu Rasuwa Allah ya yiwa kwamishinan lafiya na jihar Benue, Dr Emmanuel Ikwulonu, rasuwa. An tattaro cewa an yi wa Ikwulonu tiyata na wani rashin lafiya da ba a bayyana ba, amma sai...

An Samu Damar Kama Wanda ya Hada Bidiyon Auren Buhari da Sadiya

0
An Samu Damar Kama Wanda ya Hada Bidiyon Auren Buhari da Sadiya Idan ba a manta ba, a watan Janairun 2020 ne bidiyon auren shugaban kasa Buhari da minista Sadiya Umar Faruk yayi ta yawo. Hukumar DSS ta samu nasarar damke...

Sarkin Musulmi Sa’ad Abubakar III ya Bawa Gwamnan Zamfara Sarauta

0
Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar III ya Bawa Gwamnan Zamfara Sarauta Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar III ya nada gwamnan Jihar Zamfara Bello Matawalle sarautar Shettiman Sokoto. Sarkin Musulmin ya ce ya nada Matawalle sarautar ne don irin gudunmawa da girmama masarautun gargajiya. A...

Mun Kashe Makudan Kudi Don Kawo Karshen Boko Haram – Adariko Micheal

0
Mun Kashe Makudan Kudi Don Kawo Karshen Boko Haram - Adariko Micheal Wani shaida a shari'ar Dasuki ya bayyana makudan kudin da aka kashe wajen addu'a kadai. Ya ce an yi amfani da ofishin Dasuki wajen tura kudade kamfanoni da asibiti. Kotu...

Labarai

Latest News
Sanata Ndume ya Caccaki Hukumar Alhazai Kan Karin Kudin Hajjin 2024Gwamna Dapo Abiodun ya Rage Kaso 50 Cikin 100 na Farashin ShinkafaKarkatar da Kayan Tallafi: An Garkame Shugaban Kungiyar 'Yan Kwadago na Jihar YobeKisan Sojoji 17: Shugaba Tinubu ya ba da Sabon Umarni ga Dattawa da Sarakunan OkuamaDakarun Sojoji Sun Hallaka Hatsabibin 'Dan Ta'adda, Junaidu Fasagora da MayakansaDangote ya Kaddamar da Tallafin Rabon Abinci na N15bnƳan Sanda Sun Dakile Yunkurin Garkuwa a Katsina, Sun Ceto Ma'aurataKungiyoyin da Suke Taimakawa Ta’addanci a NajeriyaGwamnatin Najeriya ta sa Hannu Kan Gina Cibiyar Wutar Lantarki Mai Amfani da Ruwa da RanaYa Kamata mu Zama Masu Gaskiya Dangane da Albarkatun da Allah ya ba mu - Remi TinubuAbubuwan da ke Kawo Tangarɗa a Yunƙurin Inganta Wutar Lantarki a NajeriyaBayan Wanke Ido da Fitsari: Mutum ya Kamu da MakantaDireba ya Yanke Jiki ya Mutu Yana Tsaka da Tuka DalibaiKungiyoyin Arewa Sun Soki Majalisa Kan Dakatar da Abdul NingiJerin Kasuwannin da za a Samu Kayan Abincin Cikin Rahusa a Legas