Tsohon Shugaban Kasan Ghana, Jerry Rawlings ya Mutu
Tsohon Shugaban Kasan Ghana, Jerry Rawlings ya Mutu
Shahrarren tsohon shugaban kasar Ghana, Jerry Rawlings, ya mutu bayan kamuwa da cutar COVID-19.
TheCable ta tattaro cewa tsohon shugaban kasan ya mutu ne a asibitin Korle-Bu dake Accra, babbar birnin kasar, da...
Gwamnatin Borno ta Bawa Wasu Mukamai
Gwamnatin Borno ta Bawa Wasu Mukamai
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya amince da nadin mutane 132 a matsayin mataimaka na musamman, hadimai, da shugabanni a wasu hukumomi.
Malam Isa Gusau, kakakin gwamna Zulum, ne ya sanar da hakan...
Amurka na Korarin Kawo Karshen ‘Yan Ta’addan Najeriya
Amurka na Korarin Kawo Karshen 'Yan Ta'addan Najeriya
Kasar Amurka ta ce za ta taimakawa Najeriya da sauran kasashen yammacin Afrika domin yakar 'yan ta'adda.
Mike Pompeo, sakataren gwamnatin kasar Amurka, ne ya fadi hakan a ranar Laraba.
A kwanakin baya ne...
Tinubu ya Maida Martani Akan Dakatar da Fansho da Sanwo-Olu ya yi
Tinubu ya Maida Martani Akan Dakatar da Fansho da Sanwo-Olu ya yi
Tsohon gwamnan jihar Legas, Bola Tinubu ya yaba wa gwamnan jihar legas, Sanwo-Olu a kan kasafinsa na 2021.
Dama gwamna Sanwo-Olu ya bukaci a dakile biyan tsofaffin gwamnoni da...
Buhari a Amince da kashe N62.7bn a Titikan Kano
Buhari a Amince da kashe N62.7bn a Titikan Kano
Shugaba Buhari ya jagorancin zaman majalisar zartaswa ranar Laraba.
Har yanzu, ministocin Buhari marasa kudirin gabatarwa na musharaka a ganawar ta yanar
gizo
An amince da muhimman ayyuka biyu a zaman yau Majalisar zartaswan...
Gwamnatin Tarayya Bazata Samu Damar Biyan Wasu hukumomi Albashin Watan Nuwamba
Gwamnatin Tarayya Bazata Samu Damar Biyan Wasu hukumomi Albashin Watan Nuwamba
Akalla hukumomi 428 ne gwamnatin tarayya ta sanar da cewa ba zasu iya biyan albashin watan Nuwamba ba.
Ben Akabueze, shugaban ofishin kasafi, ne ya sanar da hakan a ranar...
ALLAH ya yi wa Kwamishinan lafiya – Emmanuel Ikwulonu Rasuwa
ALLAH ya yi wa Kwamishinan lafiya - Emmanuel Ikwulonu Rasuwa
Allah ya yiwa kwamishinan lafiya na jihar Benue, Dr Emmanuel Ikwulonu, rasuwa.
An tattaro cewa an yi wa Ikwulonu tiyata na wani rashin lafiya da ba a bayyana ba, amma sai...
An Samu Damar Kama Wanda ya Hada Bidiyon Auren Buhari da Sadiya
An Samu Damar Kama Wanda ya Hada Bidiyon Auren Buhari da Sadiya
Idan ba a manta ba, a watan Janairun 2020 ne bidiyon auren shugaban kasa Buhari da minista Sadiya Umar Faruk yayi ta yawo.
Hukumar DSS ta samu nasarar damke...
Sarkin Musulmi Sa’ad Abubakar III ya Bawa Gwamnan Zamfara Sarauta
Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar III ya Bawa Gwamnan Zamfara Sarauta
Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar III ya nada gwamnan Jihar Zamfara Bello Matawalle sarautar Shettiman Sokoto.
Sarkin Musulmin ya ce ya nada Matawalle sarautar ne don irin gudunmawa da girmama masarautun gargajiya.
A...
Mun Kashe Makudan Kudi Don Kawo Karshen Boko Haram – Adariko Micheal
Mun Kashe Makudan Kudi Don Kawo Karshen Boko Haram - Adariko Micheal
Wani shaida a shari'ar Dasuki ya bayyana makudan kudin da aka kashe wajen addu'a kadai.
Ya ce an yi amfani da ofishin Dasuki wajen tura kudade kamfanoni da asibiti.
Kotu...