Shafin da Zai Taimaki Matasa – Sadiya Farouq
Shafin da Zai Taimaki Matasa - Sadiya Farouq
Gwamnatin tarayya ta bude sabon shafin da zai taimakawa tsaffin matasan N-Power dman neman tallafi da jari na babban bankin Najeriya CBN, rahoton Leasership.
Wannan shafi da ma'aikatar jinkai da walwala ta shirya...
Daga Dukkan Alamu Wani Gwamnan Arewa Zai Canza Jam’iyya
Daga Dukkan Alamu Wani Gwamnan Arewa Zai Canza Jam'iyya
Gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya taya Dave Umahi na jihar Ebonyi murnar ficewa daga jam'iyyar PDP.
Matawalle ya bayyana cewa akwai wasu matsaloli a jam'iyyar ta PDP wadda sune sukayi sanadin Umahi...
Ebonyi: Ta Roki Kotu da ta Dakatar da Shugabannin Rikon Kwarya
Ebonyi: Ta Roki Kotu da ta Dakatar da Shugabannin Rikon Kwarya
An shigar da karar Shugabannin jam’iyyar PDP a jihar Ebonyi a kotu.
Shugabannin da aka ruguza suna kalubalantar matakin da aka dauka.
Alkali ya yi na’am da rokon da Lauyan dake...
Dalilin Komawata APC – Sanata Elisha Abbo
Dalilin Komawata APC - Sanata Elisha Abbo
Sanata Ishaku Abbo na jihar Adamawa ya canja sheka, daga PDP zuwa APC.
A cewarsa, da a cikin duhu yake, amma canja shekarsa yanzu ya koma haske.
Ya kara da cewa, ya koma jam'iyyar APC...
Rabi’u Kwankwaso: Gwamnatin Kano ta yi wa Tsohon Gwamna Karamci
Rabi'u Kwankwaso: Gwamnatin Kano ta yi wa Tsohon Gwamna Karamci
Gwamnatin Jihar Kano ta yi sabbin nade nade a masarautar karamar hukumar Karaye.
Wani jami'i daga karamar hukumar Karaye ya bayyana cewa sabbin wadanda aka yi wa nadin za su fara...
Jahar Niger: Dalilin Rage Kudin Ma’aikata
Jahar Niger: Dalilin Rage Kudin Ma'aikata
A ranar Laraba ne kafafen yada labarai suka sanar da cewa gwanatin jihar Neja ta zabge albashin ma'aikata da kaso 50.
A cikin wani jawabi da kwamshinan yada labari na jihar ya fitar, ya bayyana...
Maguɗin Zaɓe da Tuggu Aka yi Min – Trump
Maguɗin Zaɓe da Tuggu Aka yi Min - Trump
Duk da ofishin shugaban kasa ya fara barinsa, har yanzu shugaba Donald Trump ya ki saduda cewa an kayar da shi a zabe.
Trump ya kekasa kasa, ya yi mirisisi, tare da...
Shugaban Bankin AFDB ya yi Magana Akan Yakubu Gowon
Shugaban Bankin AFDB ya yi Magana Akan Yakubu Gowon
Shuganan bankin AfDB Akinwumi Adesina ya kare Yakubu Gowon kan zargin da wani dan majalisar dokokin Birtaniya yayi a kansa.
Dan majalisar ya zargi tsohon shugaban kasar a mulkin soja da sace...
Yakubu Gowon ya Karyata Maganar da Aka Fada Akansa
Yakubu Gowon ya Karyata Maganar da Aka Fada Akansa
Gowon ya mayar da martani ga dan majalisar dokokin Birtaniya wanda ya zarge shi da sace rabin kudin CBN a 1975.
Tsohon shugaban kasar a mulkin soja ya karyata zargin, inda ya...
An Kuma: Gwamnan Ebonyi Ka Kori Wasu Jami’ansa
An Kuma: Gwamnan Ebonyi Ka Kori Wasu Jami'ansa
Gwamna Umahi na jihar Ebonyi ya fatattaki wasu jami'ai 2 masu kula da kananan hukumoni a kan rashin goyon bayansa.
Sun ki sanya hannu a wata takarda wacce ya nemi duk wani mabiyinsa...