Home SIYASA Page 174

SIYASA

Atiku ya yi Martani ga Buhari Akan Kisan Manoma

0
Atiku ya yi Martani ga Buhari Akan Kisan Manoma   Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana alhininsa a kan kisan manoman shinkafa 40 na Maiduguri. Ya bayyana takaicinsa karara, inda yace gyara tsarin tsaron Najeriya yana daukar dogon lokaci kuma...

Shafin da Zai Taimaki Matasa – Sadiya Farouq

0
Shafin da Zai Taimaki Matasa - Sadiya Farouq Gwamnatin tarayya ta bude sabon shafin da zai taimakawa tsaffin matasan N-Power dman neman tallafi da jari na babban bankin Najeriya CBN, rahoton Leasership. Wannan shafi da ma'aikatar jinkai da walwala ta shirya...

Daga Dukkan Alamu Wani Gwamnan Arewa Zai Canza Jam’iyya

0
Daga Dukkan Alamu Wani Gwamnan Arewa Zai Canza Jam'iyya Gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya taya Dave Umahi na jihar Ebonyi murnar ficewa daga jam'iyyar PDP. Matawalle ya bayyana cewa akwai wasu matsaloli a jam'iyyar ta PDP wadda sune sukayi sanadin Umahi...

Ebonyi: Ta Roki Kotu da ta Dakatar da Shugabannin Rikon Kwarya

0
Ebonyi: Ta Roki Kotu da ta Dakatar da Shugabannin Rikon Kwarya An shigar da karar Shugabannin jam’iyyar PDP a jihar Ebonyi a kotu. Shugabannin da aka ruguza suna kalubalantar matakin da aka dauka. Alkali ya yi na’am da rokon da Lauyan dake...

Dalilin Komawata APC – Sanata Elisha Abbo

0
Dalilin Komawata APC - Sanata Elisha Abbo   Sanata Ishaku Abbo na jihar Adamawa ya canja sheka, daga PDP zuwa APC. A cewarsa, da a cikin duhu yake, amma canja shekarsa yanzu ya koma haske. Ya kara da cewa, ya koma jam'iyyar APC...

Rabi’u Kwankwaso: Gwamnatin Kano ta yi wa Tsohon Gwamna Karamci

0
Rabi'u Kwankwaso: Gwamnatin Kano ta yi wa Tsohon Gwamna Karamci Gwamnatin Jihar Kano ta yi sabbin nade nade a masarautar karamar hukumar Karaye. Wani jami'i daga karamar hukumar Karaye ya bayyana cewa sabbin wadanda aka yi wa nadin za su fara...

Jahar Niger: Dalilin Rage Kudin Ma’aikata

0
Jahar Niger: Dalilin Rage Kudin Ma'aikata A ranar Laraba ne kafafen yada labarai suka sanar da cewa gwanatin jihar Neja ta zabge albashin ma'aikata da kaso 50. A cikin wani jawabi da kwamshinan yada labari na jihar ya fitar, ya bayyana...

Maguɗin Zaɓe da Tuggu Aka yi Min – Trump

0
Maguɗin Zaɓe da Tuggu Aka yi Min - Trump Duk da ofishin shugaban kasa ya fara barinsa, har yanzu shugaba Donald Trump ya ki saduda cewa an kayar da shi a zabe. Trump ya kekasa kasa, ya yi mirisisi, tare da...

Shugaban Bankin AFDB ya yi Magana Akan Yakubu Gowon

0
Shugaban Bankin AFDB ya yi Magana Akan Yakubu Gowon Shuganan bankin AfDB Akinwumi Adesina ya kare Yakubu Gowon kan zargin da wani dan majalisar dokokin Birtaniya yayi a kansa. Dan majalisar ya zargi tsohon shugaban kasar a mulkin soja da sace...

Yakubu Gowon ya Karyata Maganar da Aka Fada Akansa

0
Yakubu Gowon ya Karyata Maganar da Aka Fada Akansa Gowon ya mayar da martani ga dan majalisar dokokin Birtaniya wanda ya zarge shi da sace rabin kudin CBN a 1975. Tsohon shugaban kasar a mulkin soja ya karyata zargin, inda ya...

Labarai

Latest News
Babu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai Dogon Zango da zai iya kai wa Turai - BirtaniyaMe Kwankwaso da Obi ke Shirin ƙullawa?Carabao: Me ya Janyo wa Arsenal Rashin Nasara?Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da Kwana BiyarBabu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya - Keir StarmerHezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ilaMuna ƙaddamar da Sababbin Hare-hare a Babbann Birnin Iran, Tehran - Isra'ilaFa’ida 7 da za a Samu Idan Majalisa Ta Amince da Kudirin Sanata Shehu Buba Kan ATBUƁaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan Rurum