Home SIYASA Page 182

SIYASA

Gwamnan Katsina ya Fadi ta Inda ‘Yan Bindiga Suke Shigowa Jahar

0
Gwamnan Katsina ya Fadi ta Inda 'Yan Bindiga Suke Shigowa Jahar   Yan bindiga na ta’asa a Katsina sannan su tsere zuwa Zamfara don buya. Wannan shine matsayar Gwamna Bello Masari na jihar Katsina. Masari ya kara da cewa kimanin 99% na miyagun...

Mafi Yawancin Wadanda Suke Karkasin Buhari Barayi ne – Ali Ndume

0
Mafi Yawancin Wadanda Suke Karkasin Buhari Barayi ne - Ali Ndume Buhari yana iyakar kokarinsa, mutanen da ke kasansa ne maanyan barayi, cewar Sanata Ali Ndume. Sanatan kudancin Borno, Ali Ndume, yace ana cin amanar shugaban kasa Buhari ta karkashinsa. Ndume ya...

Magu: Wasu Kungiyoyi Sun Bukaci Buhari ya Dakatar da Kwamitin Salami

0
Magu: Wasu Kungiyoyi Sun Bukaci Buhari ya Dakatar da Kwamitin Salami HEDA da wasu Kungiyoyi su na so a dakatar da binciken Ibrahim Magu. Kungiyoyin su na ganin kwamitin Ayo Salami ba zai iya yin adalci ba. A ra’ayin wadannan kungiyoyi, binciken...

Wani Kamfani ya Shigar da Karar Rotimi Ameaechi a Gaban Kotu

0
Wani Kamfani ya Shigar da Karar Rotimi Ameaechi a Gaban Kotu Wani kamfani, Insight Dynamic Resources Limited ya na karar gwamnatin Najeriya. Kamfanin ya kai Ministan sufuri da shugaban BPP gaban wani babban kotun tarayya. Ana zargin an saba doka wajen bada...

Jam’iyyar PDP ta Shiga Taron Gaggawa

0
Jam'iyyar PDP ta Shiga Taron Gaggawa Jam’iyyar PDP ta shiga wani yanayi na kidimewa a halin yanzu. Ana rade-radin Gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi zai koma APC. Babbar Jam’iyyar hamayyar za ta hana Gwamnan sauya-sheka. Rahotanni sun bayyana cewa uwar jam’iyyar PDP ta...

APC ta Rasa Daya Daga Cikin Manyan Jiga-Jiganta – Samuel Ojebode

0
APC ta Rasa Daya Daga Cikin Manyan Jiga-Jiganta - Samuel Ojebode Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta rasa wani babban jigonta, Samuel Ojebode, a Oyo. Ojebode, ya kasance Shugaban jam’iyyar a mazabar tarayya ta Oyo. Wasu daga cikin jiga-jigan jam’iyyar sun nuna...

Shugaban Amurka Donald Trump ya Rungumi Qaddara

0
Shugaban Amurka Donald Trump ya Rungumi  Qaddara Bayan an kai ruwa rana, shugaba Trump na kasar Amurka ya yarda cewa Sanata Joe Biden ya kayar da shi. Trump ya ki yarda cewa Sanata Biden ya kayar da shi duk da sakamakon...

Gwamnatin Tarayya ta Ware Wanda Za’a bawa Aikin Koyarwa

0
Gwamnatin Tarayya ta Ware Wanda Za'a bawa Aikin Koyarwa   Aikin koyarwa zai koma sai masu shaidar kammala digiri mai daraja ta daya ko ma fi girman daraja ta biyu. Gwamnatin tarayya ta ce tuni shirye-shiryen kaddamar da dokar sun yi nisa. A...

Qudirin Tsohon Gwamnan Jahar Ekiti – Ayodela Fayose

0
Qudirin Tsohon Gwamnan Jahar Ekiti - Ayodela Fayose   Tsohon gwanan Ekiti, Ayodele Fayose ya bayyana wasu burika biyu da yake muradin cikawa a nan gaba. Fayose ya ce yunkuri na gaba da yake son yi a rayuwarsa shine ya zama fasto...

Hadimin Sarki Ya Maida Martani Akan Dakatar da Fansho da Gwamnatin Kwara ta yi

0
Hadimin Sarki Ya Maida Martani Akan Dakatar da Fansho da Gwamnatin Kwara ta yi Matakin na zuwa ne biyo bayan daukar irin matakin da Jihar Legas tace zata yi. Mai magana da yawun Saraki ya ce wata 33 kenan da tsohon...

Labarai

Latest News
Hare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a LebanonBahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-HareQatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da IranFaɗa ya kaure Tsakanin Sojojin Sudan da RSF a kan Iyakar HabashaAn Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar KanoTuhume-Tuhumen da ake yi wa El-RufaiAmurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin - PakistanGobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da GasKotun ƙolin Brazil ta Mayar da ɗaurin da ake yi wa Tsohon Shugaban ƙasarBabu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai Dogon Zango da zai iya kai wa Turai - BirtaniyaMe Kwankwaso da Obi ke Shirin ƙullawa?Carabao: Me ya Janyo wa Arsenal Rashin Nasara?Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da Kwana BiyarBabu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya - Keir StarmerHezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ila