Home SIYASA Page 182

SIYASA

Wani Kamfani ya Shigar da Karar Rotimi Ameaechi a Gaban Kotu

0
Wani Kamfani ya Shigar da Karar Rotimi Ameaechi a Gaban Kotu Wani kamfani, Insight Dynamic Resources Limited ya na karar gwamnatin Najeriya. Kamfanin ya kai Ministan sufuri da shugaban BPP gaban wani babban kotun tarayya. Ana zargin an saba doka wajen bada...

Jam’iyyar PDP ta Shiga Taron Gaggawa

0
Jam'iyyar PDP ta Shiga Taron Gaggawa Jam’iyyar PDP ta shiga wani yanayi na kidimewa a halin yanzu. Ana rade-radin Gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi zai koma APC. Babbar Jam’iyyar hamayyar za ta hana Gwamnan sauya-sheka. Rahotanni sun bayyana cewa uwar jam’iyyar PDP ta...

APC ta Rasa Daya Daga Cikin Manyan Jiga-Jiganta – Samuel Ojebode

0
APC ta Rasa Daya Daga Cikin Manyan Jiga-Jiganta - Samuel Ojebode Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta rasa wani babban jigonta, Samuel Ojebode, a Oyo. Ojebode, ya kasance Shugaban jam’iyyar a mazabar tarayya ta Oyo. Wasu daga cikin jiga-jigan jam’iyyar sun nuna...

Shugaban Amurka Donald Trump ya Rungumi Qaddara

0
Shugaban Amurka Donald Trump ya Rungumi  Qaddara Bayan an kai ruwa rana, shugaba Trump na kasar Amurka ya yarda cewa Sanata Joe Biden ya kayar da shi. Trump ya ki yarda cewa Sanata Biden ya kayar da shi duk da sakamakon...

Gwamnatin Tarayya ta Ware Wanda Za’a bawa Aikin Koyarwa

0
Gwamnatin Tarayya ta Ware Wanda Za'a bawa Aikin Koyarwa   Aikin koyarwa zai koma sai masu shaidar kammala digiri mai daraja ta daya ko ma fi girman daraja ta biyu. Gwamnatin tarayya ta ce tuni shirye-shiryen kaddamar da dokar sun yi nisa. A...

Qudirin Tsohon Gwamnan Jahar Ekiti – Ayodela Fayose

0
Qudirin Tsohon Gwamnan Jahar Ekiti - Ayodela Fayose   Tsohon gwanan Ekiti, Ayodele Fayose ya bayyana wasu burika biyu da yake muradin cikawa a nan gaba. Fayose ya ce yunkuri na gaba da yake son yi a rayuwarsa shine ya zama fasto...

Hadimin Sarki Ya Maida Martani Akan Dakatar da Fansho da Gwamnatin Kwara ta yi

0
Hadimin Sarki Ya Maida Martani Akan Dakatar da Fansho da Gwamnatin Kwara ta yi Matakin na zuwa ne biyo bayan daukar irin matakin da Jihar Legas tace zata yi. Mai magana da yawun Saraki ya ce wata 33 kenan da tsohon...

Kano: Hadimin Gwamnan ya Rabawa Matasa Jakuna

0
Kano: Hadimin Gwamnan ya Rabawa Matasa Jakuna   An saka jaki ne saboda daya daga cikin wanda zasu amfana da tallafin ya bukaci hakan. An raba wasu kayayyaki da dama kamar babura da kwanukan rufi da bulon gini. Jiga jigan ma'aikatar matasa sun...

Dalilin Tsadar Farashin Kayayyaki a Najeriya – Ministar Kudi

0
Dalilin Tsadar Farashin Kayayyaki a Najeriya - Ministar Kudi   Hauhawar farashin kayayyaki na daga cikin matsalolin da ke ci wa 'yan Najeriya tuwo a kwarya. Ministar kudi, Zainab Ahmed, ta ce tsadar kudin dako da tafiye-tafiye ke haddasa matsalar hauhawar farashin...

INEC: Ta Yanke Shawara Aka Ranar Zaben Maye Gurbi

0
INEC: Ta Yanke Shawara Aka Ranar Zaben Maye Gurbi INEC, hukumar zabe ta kasa, ta ce ta daga zabukan maye gurbi 15 da ta yi niyyar gudanarwa a cikin watan Oktoba saboda dalilan tsaro. Barista Festus Okoye, kwamishinan yada labarai a...

Labarai

Latest News
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan RurumStarlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta KuduHukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da MatarsaHukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEXGwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar FilatoAdadin Megawatt na Wutar Lantarki da Najeriya ta rage bai wa NijarMaganar Inganta Sinadarin Uranium Batu ne na Gaske - IranAn Sace Motar Ofishin Mai ba Shugaban ƙasa Shawara Kan Tsaro, Nuhu Ribadu a AbujaJigon APC ya Mutu a Hannun yan Bindiga