Home SIYASA Page 207

SIYASA

Takai ne yafi dacewa da Kano a wannan lokaci – Ali Yakasai

0
An bayyana Malam Salihu Sagir Takai na jam’iyyar PRP a matsayin wanda yafi dacewa da ya zama Gwamnan jihar Kano na gaba. Mai sharhi kan al’amuran kasuwanci Alhaji Ali Sabo Yakasai ne ya bayyana hakan a wata mukala da...

2019 kujerar Gwamnan Kano allura ce a cikin ruwa – Adam Muhammad

0
  By Adam Muhammad Hakika zaben Gwamnan Kano a 2019 zabe ne da zai zo na rashin tabbas gurin waye zai iya lashe zaben ba tare da wata tangarda ba, sakamakon yan takara da ake da su a jam’iyyu mabamban ta...

Shugaba Muhammadu Buhari ya ziyarci jihar Kaduna

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ziyarci jihar Kaduna a wata ziyara ta bazata, domin tattaunawa da Shugabanni da kuma jagororin addini a jihar domin gano bakin zaren matsalolin da jihar ke fuskanta. The post Shugaba Muhammadu Buhari ya ziyarci jihar...

Kafin ka zargi Sheikh Daurawa akan hudubarsa ka san abinda yace

0
  Daga Maje El-Hajeej Hotoro 1. Daga cikin Hanyoyi mafi muni na cin dukiyar Haram mafi muni shine karbar cin hanci da rashawa. Wanda Aka Tsinewa Mai Bayarwa Aka Kuma Tsinewa Mai Karba. Abdullahi bn Amr (Allah Ya kara yarda da...

Aisha Buhari ta karrama fitaccen dan sanda Abba Kyari

0
A yayin da take bikin cika shekara uku da kirkiro kungiyar Future Assued, uwar gidan Shugaban kasa Hajiya Aisha Buhari ta karrama fitaccen dan sanda Abba Kyari bisa yadda yake nuna kwazo wajen Yaki da miyagun mutane batagari. A yayin...

Ganduje ya aika wa Sheikh Daurawa sammaci saboda yayi huduba akan bidiyon badakalarsa

0
A daren jiya Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya sa aka cikumo Kwamandan Hisba na jihar wanda yayi Hudubar juma’a akan faifan bidiyon Gwamna da aka nuno shi yana karbar dalar Amurka. Rahotanni sun tabbatar da cewar Gwamnan ya...

Dalibi dan JSS 3 ya dirkawa wata ‘yar bauta kasa cikin shege

0
Wani dalibi a wata karamar makarantar sakandire da aka sakaya sunanta a jihar Abiya ya dirkawa wata budurwa mai yiwa kasa hidama karkashin NYSC cikin shege. Lamarin dai ya janyo cece kuce a makarantar ta yadda akai mai yiwa kasa...

Gwamna Ganduje bai kyautawa ‘Yan makaranta da aka fito da su tituna ba

0
Daga Mansur Ahmed “An ci zarafin yaran nan kuma Allah zai saka musu amma a shawarance, Maimakon wannan abinda ake kawai a bawa GANDUJE Qur’ani bugun Lawi Dan Zarga ka rantse da Allah cewar sharri akai maka” Duk mutum mai cikakken...

Dalilan da suka sanya na koma jam’iyyar PRP – Takai

0
Malam Salihu Sagir Takai ya bayyana dalilan da suka sanya ya fice daga cikin jam’iyyar PDP zuwa sabuwar jam’iyyarsa ta PRP da ya yanki katin shigarta a ranar Alhamis. Takai ya bayyana cewar rashin adalcin da aka yi musu a...

Shugaba Buhari ya ziyarci birnin Fatakwal dan kaddamar da ayyuka

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ziyarci birnin Fatakwal a jihar Ribas domin kaddamar da wasu ayyuka da suka kunshi sabon filin jirgin saman Fatakwal da aka sake inganta shi. The post Shugaba Buhari ya ziyarci birnin Fatakwal dan kaddamar da...

Labarai

Latest News
Gwamnatina na ɗaukar Matakai Masu Tsauri ne Don Gina ƙasarmu - TinubuDalilin da Yasa na Ajiye Aikina a Matsayin Mai Magana da Yawun Tinubu - NgelaleMatatar Dangote da Sauran Matatun Cikin Gida na da Damar Sayar da Man ga Duk Wanda ke Buƙata - NNPCLGwamnatin Tarayya ta Fayyace Batun Shekarun Zana WAEC/NECOGwamnatin Zamfara ta Magantu Kan Zargin Biyan 'Yan Ta'adda Kudin SulhuTashin Fetur: Ana son Bata Sunan Tinubu - Sheikh JingirTashin Fetur: Gwamnatin Ekiti ta Rage wa Ma'aikata Ranakun Zuwa AikiNan da ƙarshen Mako Man Fetur Zai Wadata a Ko'ina - Gwamnatin NajeriyaAmbaliyar Ruwa: Za a yi Mamakon Ruwan Sama na Kwana Biyar a Jihohi 21 - NIMETGwamnatin Najeriya ta ƙara Kashi 50 na Kuɗin Abincin Fursunoni da ke Faɗin ƙasarSai Wanda Yake da NIN za a Sayar wa da Shinkafa N40,000 - Gwamnatin NajeriyaAn Kashe Mutane 81 a MafaA Shirye Nake Domin Kawo ƙarshen Rikicin Fulani - Sarki Sanusi IITsaro: 'Yan Burkina Faso na Nuna Fushi Kan Gazawar Gwamnatin Soji'Yan Sandan Kano Sun Ceto Budurwa Mai Shekara 20 Daga Hannun Masu Garkuwa