Home SIYASA Page 207

SIYASA

Shugaba Buhari ya karbi bakuncin Sifeton ‘yan sanda na kasa

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karbi bakuncin Sifeton ‘yan Sanda na kasa Ibrahim K. Idris a fadar Gwamnati dake Aso Villa a babban birnin tarayya dake Abuja.   The post Shugaba Buhari ya karbi bakuncin Sifeton ‘yan sanda na kasa appeared...

Ganduje ya baiwa hukumar EFCC tallafin Naira miliyan 10

0
Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya bayar da tallafin Naira Miliyan Goma ga hukumar Yaki da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC a shirin da take na yin wasan gudun yada Kanin wani da hukumomin yaki...

Yau ake bikin nada Atiku Abubakar Sarautar Wazirin Adamawa

0
A yau ake nada Dan takarar Shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP a matsayin Wazirin Adamawa, Sarauta mafi muhimmanci bayan Lamidon Adamawa. Bikin ya samu halartar manyan mutane a ciki da wajen kasarnan a fadar Lamidon Adamawa dake...

Metele a idon Bahaushe – Aliyu Tilde

0
  Amma ashe wanzami ba ya son jarfa. Shi ya sa adalci hatta a magana yake da dadi. Da nan muka yi ta caccakar Jonathan komi kankantar abinda ya faru. Yau ta dawo kanmu sai so muke a yi shiru...

Karuwar Talauci: Aiki ya kamata Sarkin Kano ya yi ba surutu ba – Farfesa...

0
Farfesa Umar Labdo Muhammad mutumin da yayi kaurin suna wajen sukar manufofin Mai Martaba Sarkin Kano Muhammadu Sunusi na biyu ya wallafa wannan bayanin a shafinsa na Facebook inda yake kira ga Sarkin Kano da ya daina surutu ya...

PDP: Takarar Gwamnan Kano ta Abba K. Yusuf na cikin tsaka mai wuya

0
Dan takarar Gwamnan Kano karkashin jam’iyyar PDP Abba K. Yusuf ya auka cikin rudani, abinda ya sanya ya dauko hayar kwararren lauya mai mukamin SAN dan kare takararsa. A ranar biyu ya watan Oktoba ne a wani yanayi mai cike...

Yau ake bikin Sallar cika ciki a kasar Amurka

0
  Sallar cika ciki a Amurka na iya zama sallar da tafi kowace samar da nishadi, da kuma aiwatar da wasu abubuwa da mutun baiyi suba a duk ilahirin shekarar. Bukin sallar cika ciki a Amurka ta samo asaline tun a...

Mutum 10 sun mutu a rikicin manoma da makiyaya a jihar Katsina

0
Sarkin Katsina Alhaji Abdulmumin Kabir Usman ya bayyana cewar akalla mutum goma ne suka rigamu gidan gaskiya a rikicin manoma da makiyaya da ya kaure a yankin karamar hukumar Safana. Sarkin ya bayyana hakan ne a lokacin da wata kungiyar...

Majalisar dokokin jihar Sakkwato zata tantance Mannir DanIya dan zama mataimakin Gwamna

0
Majalisar dokokin jihar Sakkwato a ranar Alhamis zata tantance Alhaji Munir Dan Iya domin zama sabon mataimakin Gwamnan jihar Sakkwato tun bayan murabus din da tsohon mataimakin Gwamnan yayi. Dan Iya dai ada shi ne dan takarar jam’iyyar PDP na...

Yanayin da na kasance lokacin fadar sakamakon zaben 2015 – Goodluck Jonathan

0
Muzammil Mandawari Tun ana gobe zaa gudanar da zaben na fuskanci zan iya rasa nasara a zaben, ganin yadda hukumar zabe INEC take fuskantar matsalolin isar da kayayyakin zabe a yankuna masu yawa dake kasar, ga kuma tarin wasu matsalolin...

Labarai

Latest News
Firaiministan Isra'ila ya yi Barazanar ƙwace Yankunan GazaMutane 14 sun Mutu, 886 Sun Kamu da Cutar Kwalara a Najeriya - NCDCSojojin Sudan sun ƙwato Filin Jirgin Saman Khartoum Daga Hannun Dakarun RSFAllah ya yi wa Abdullahi Tanka Galadanci RasuwaBabu Tabbas ko Zan Tsaya Takara a Zaɓen 2027 - Atikuƙungiyar Boko Haram ta Kashe Sojoji da Dama a BornoNatasha: An yi sa-in-sa a Majalisar DattawaHajji/Umara: Ana Ci gaba da Jan Hankalin Masu ɗauke-ɗauken Hoto a HaramiAn Rantsar Janar Tchiani a Matsayin Shugaban Riƙo na Jamhuriyar NijarƘudurin Cire Kariya ga Gwamnoni ya Tsallake Karatu na Biyu a Majalisar WakilaiAƙalla Falasɗinawa 85 ne Suka Rasa Rayukansu a Sabon Hare-Haren Isra'ilaƳan Bindiga sun yi Awon Gaba da Gomman Fasinjoji a HabashaHamas ta Harba wa Isra'ila Rokoki UkuNimet ta yi Gargaɗi Kan ɓullar Cutar SanƙarauShugaba Tinubu ya Yaba wa Majalisa Kan Tabbatar da Dokar Ta-ɓaci a Jihar Ribas