Wani kare da aka bayyana sunansa da Courage ya mutu bayan da wasu karti su hudu sukai masa fyade a kasar Indiya.

Jaridar Sun ta kasar Indiya ta ruwaito labarin wannan kare nai nan tausayi. Inda ta ruwaito cewar an garzaya da kare asibiti domin ceton rayuwarsa amma yace ga garinku nan.

Har ya zuwa lokacin da aka hada rahoton ba a kai ya gano wadannan matasa da suka yiwa wannan Namijin kare fyade ba.

The post Wani Kare ya mutu bayan da wasu mutum hudu sukai masa fyade appeared first on Daily Nigerian Hausa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here