Shugaba Tinubu ya Gana da Tsohon Ministan Ilimi, Adamu Adamu
Shugaba Tinubu ya Gana da Tsohon Ministan Ilimi, Adamu Adamu
FCT Abuja - Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, na ganawa yanzu haka da tsohon ministan ilimi da ya gabata, Adamu Adamu, a fadar shugaban ƙasa Aso Rock, Abuja.
Mista Adamu ya...
Shugaba Tinubu Ya Gabatar wa da Kotu Shaidar Karatunsa na Jami’ar Chicago
Shugaba Tinubu Ya Gabatar wa da Kotu Shaidar Karatunsa na Jami'ar Chicago
Shugaba Tinubu ya kare kansa game da rudanin da ya dabaibaye batun karatunsa a gaban Kotun sauraron korafin zaɓe mai zama a Abuja.
Ta hannun lauyansa, shugaban kasan ya...
Cire Tallafin Fetur: Gwamna Zulum ya Samar da Motoci 300 Domin Kai Manoma Gonakinsu
Cire Tallafin Fetur: Gwamna Zulum ya Samar da Motoci 300 Domin Kai Manoma Gonakinsu
Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya nemar wa manoman jihar hanyar zuwa gonakinsu cikin sauƙi.
Gwamnan ya samar da motoci 300 da za su yi jigilar...
Abubuwa 12 Game da Sabon Shugaban Masu Rinjaye, Opeyemi Bamidele
Abubuwa 12 Game da Sabon Shugaban Masu Rinjaye, Opeyemi Bamidele
Bayan tattake wuri kan neman manyan muƙamai a zauren Majalisar Dattawan Najeriya, an bayyana sunan Michael Opeyemi Bamidele a matsayin shugaban masu rinjaye na majalisar.
Shugaban Majalisar Dattawa Godswill Akpabio ne...
Shugaba Bola Tinubu ya Sanya Hannu Kan Dokar bai wa ɗalibai Bashi
Shugaba Bola Tinubu ya Sanya Hannu Kan Dokar bai wa ɗalibai Bashi
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya sanya hannu kan dokar bai wa ɗalibai bashin karatu ta ƙasa.
Mai magana da yawun Gwamnatin Tarayya, Dele Alake ne ya bayyana haka...
An Juya Kalamai na Kan Zaɓen Shugaban Majalisa Kirista ko Musulmi – Kashim Shettima
An Juya Kalamai na Kan Zaɓen Shugaban Majalisa Kirista ko Musulmi - Kashim Shettima
Mataimakin shugaban Najeriya Kashim Shettima ya nesanta kansa da wasu kalamai da ya ce "ba daidai ba ne, kuma masu hatsari" da wasu ke alaƙantawa da...
Kaddamar da Kamfanin Najeriya Air da aka yi Yaudara ce – Majalisar Wakilan Najeriya
Kaddamar da Kamfanin Najeriya Air da aka yi Yaudara ce - Majalisar Wakilan Najeriya
Shugaban kwamitin majalisar wakilan Najeriya kan harkokin sufurin jiragen sama, Nnolim Nnaji, ya ce kaddamar da kamfanin Najeriya Air da aka yi yaudara ce.
Ya bayyana hakan...
Abu bakwai da Gwamnatin Shugaba Tinubu ta Cimma da Manyan ƙungiyoyin ƙwadagon Najeriya
Abu bakwai da Gwamnatin Shugaba Tinubu ta Cimma da Manyan ƙungiyoyin ƙwadagon Najeriya
Kimanin kwana ɗaya, ma'aikata a Najeriya su tsunduma yajin aikin da zai karaɗe faɗin ƙasar, saboda nuna fushi a kan matakin janye tallafin man fetur da sabuwar...
Majalisar Dattawa ta Amince da Naɗa Mutane 20 a Matsayin Masu Bayar da Shawara...
Majalisar Dattawa ta Amince da Naɗa Mutane 20 a Matsayin Masu Bayar da Shawara ga Tinubu
Majalisar dattawan Najeriya ta amince da naɗa mutum 20 da shugaban ƙasar Bola Ahmed Tinubu ya aike mata domin amincewarta ya naɗa su a...
Rusau: Kai Farmaki ne Kan Dukiyoyin Al’umma da Gwamnatin NNPP ke yi a kano...
Rusau: Kai Farmaki ne Kan Dukiyoyin Al'umma da Gwamnatin NNPP ke yi a kano - APC
Babbar jam'iyyar adawa a Kano wato APC ta yi Allah wadai kan abin da ta bayyana da cewa "kai farmaki ne kan dukiyoyin al'umma"...