Home SIYASA Page 21

SIYASA

Shugaba Tinubu ya Gana da Tsohon Ministan Ilimi, Adamu Adamu

0
Shugaba Tinubu ya Gana da Tsohon Ministan Ilimi, Adamu Adamu   FCT Abuja - Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, na ganawa yanzu haka da tsohon ministan ilimi da ya gabata, Adamu Adamu, a fadar shugaban ƙasa Aso Rock, Abuja. Mista Adamu ya...

Shugaba Tinubu Ya Gabatar wa da Kotu Shaidar Karatunsa na Jami’ar Chicago

0
Shugaba Tinubu Ya Gabatar wa da Kotu Shaidar Karatunsa na Jami'ar Chicago   Shugaba Tinubu ya kare kansa game da rudanin da ya dabaibaye batun karatunsa a gaban Kotun sauraron korafin zaɓe mai zama a Abuja. Ta hannun lauyansa, shugaban kasan ya...

Cire Tallafin Fetur: Gwamna Zulum ya Samar da Motoci 300 Domin Kai Manoma Gonakinsu

0
Cire Tallafin Fetur: Gwamna Zulum ya Samar da Motoci 300 Domin Kai Manoma Gonakinsu   Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya nemar wa manoman jihar hanyar zuwa gonakinsu cikin sauƙi. Gwamnan ya samar da motoci 300 da za su yi jigilar...

Abubuwa 12 Game da Sabon Shugaban Masu Rinjaye, Opeyemi Bamidele

0
Abubuwa 12 Game da Sabon Shugaban Masu Rinjaye, Opeyemi Bamidele Bayan tattake wuri kan neman manyan muƙamai a zauren Majalisar Dattawan Najeriya, an bayyana sunan Michael Opeyemi Bamidele a matsayin shugaban masu rinjaye na majalisar. Shugaban Majalisar Dattawa Godswill Akpabio ne...

Shugaba Bola Tinubu ya Sanya Hannu Kan Dokar bai wa ɗalibai Bashi

0
Shugaba Bola Tinubu ya Sanya Hannu Kan Dokar bai wa ɗalibai Bashi   Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya sanya hannu kan dokar bai wa ɗalibai bashin karatu ta ƙasa. Mai magana da yawun Gwamnatin Tarayya, Dele Alake ne ya bayyana haka...

An Juya Kalamai na Kan Zaɓen Shugaban Majalisa Kirista ko Musulmi – Kashim Shettima

0
An Juya Kalamai na Kan Zaɓen Shugaban Majalisa Kirista ko Musulmi - Kashim Shettima Mataimakin shugaban Najeriya Kashim Shettima ya nesanta kansa da wasu kalamai da ya ce "ba daidai ba ne, kuma masu hatsari" da wasu ke alaƙantawa da...

Kaddamar da Kamfanin Najeriya Air da aka yi Yaudara ce – Majalisar Wakilan Najeriya

0
Kaddamar da Kamfanin Najeriya Air da aka yi Yaudara ce - Majalisar Wakilan Najeriya     Shugaban kwamitin majalisar wakilan Najeriya kan harkokin sufurin jiragen sama, Nnolim Nnaji, ya ce kaddamar da kamfanin Najeriya Air da aka yi yaudara ce. Ya bayyana hakan...

Abu bakwai da Gwamnatin Shugaba Tinubu ta Cimma da Manyan ƙungiyoyin ƙwadagon Najeriya

0
Abu bakwai da Gwamnatin Shugaba Tinubu ta Cimma da Manyan ƙungiyoyin ƙwadagon Najeriya   Kimanin kwana ɗaya, ma'aikata a Najeriya su tsunduma yajin aikin da zai karaɗe faɗin ƙasar, saboda nuna fushi a kan matakin janye tallafin man fetur da sabuwar...

Majalisar Dattawa ta Amince da Naɗa Mutane 20 a Matsayin Masu Bayar da Shawara...

0
Majalisar Dattawa ta Amince da Naɗa Mutane 20 a Matsayin Masu Bayar da Shawara ga Tinubu   Majalisar dattawan Najeriya ta amince da naɗa mutum 20 da shugaban ƙasar Bola Ahmed Tinubu ya aike mata domin amincewarta ya naɗa su a...

Rusau: Kai Farmaki ne Kan Dukiyoyin Al’umma da Gwamnatin NNPP ke yi a kano...

0
Rusau: Kai Farmaki ne Kan Dukiyoyin Al'umma da Gwamnatin NNPP ke yi a kano -  APC   Babbar jam'iyyar adawa a Kano wato APC ta yi Allah wadai kan abin da ta bayyana da cewa "kai farmaki ne kan dukiyoyin al'umma"...

Labarai

Latest News
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan RurumStarlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta KuduHukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da MatarsaHukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEXGwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar FilatoAdadin Megawatt na Wutar Lantarki da Najeriya ta rage bai wa NijarMaganar Inganta Sinadarin Uranium Batu ne na Gaske - IranAn Sace Motar Ofishin Mai ba Shugaban ƙasa Shawara Kan Tsaro, Nuhu Ribadu a AbujaJigon APC ya Mutu a Hannun yan Bindiga