Home SIYASA Page 20

SIYASA

Jihar Kano na Bukatar Allura Miliyan 6 Don Magance Cutar Mashaƙo – Gwamna Abba

0
Jihar Kano na Bukatar Allura Miliyan 6 Don Magance Cutar Mashaƙo - Gwamna Abba   Gwamna Abba Gida Gida na jihar Kano, ya bayyana adadin allurar rigakafin cutar Mashaƙo da suke buƙata. Ya ce aƙalla suna buƙatar allurar rigakafi miliyan shida domin...

LP ta Musanta Tattaunawa da PDP da NNPP Domin Samar da Jam’iyya Guda

0
LP ta Musanta Tattaunawa da PDP da NNPP Domin Samar da Jam'iyya Guda Jam’iyyar Labour mai hammaya a Najeriya ta musanta batun tattaunawa da takwarorinta na PDP da NNPP domin samar da jam’iyya guda da za ta tunkari jam’iyya mai...

Gwamnatin Tarayya ta Sanar da Siyar da Iskar Gas Kan N250 ko Wace Lita

0
Gwamnatin Tarayya ta Sanar da Siyar da Iskar Gas Kan N250 ko Wace Lita   Shugaban kasa, Bola Tinubu ya sanar da siyar da iskar gas a kan Naira 250 ko wace lita. Gwamnatin Tarayya ta bukaci mutane su mayar da ababan...

El-Rufai ya Shawarci ECOWAS da ta Dakatar da Shirin Amfani da ƙarfin Soji a...

0
El-Rufai ya Shawarci ECOWAS da ta Dakatar da Shirin Amfani da ƙarfin Soji a Jamhuriyar Nijar   Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya shawarci Ƙungiyar Raya Tattalin Arziƙin Afirka ta Yamma (ECOWAS) ta dakatar da shirin amfani da ƙarfin soji...

Kakakin Atiku ya Caccaki Wike Kan Barazanar Yin Rusau a Birnin Tarayya

0
Kakakin Atiku ya Caccaki Wike Kan Barazanar Yin Rusau a Birnin Tarayya   Daniel Bwala, kakakin Atiku Abubakar, ya caccaki barazanar yin rusau da sabon ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi. Wike bayan an rantsar da shi a ranar Litinin,...

A cikin Shekara ɗaya tal Zamu Kawo Sauyi a Yanayin Tsaron Najeriya – Badaru...

0
A cikin Shekara ɗaya tal Zamu Kawo Sauyi a Yanayin Tsaron Najeriya - Badaru da Matawalle   Ministocin tsaro, Muhammad Badaru da Bello Matawalle sun yi alkawarin kawo sauyi a yanayin tsaron Najeriya cikin shekara. ɗaya Tsoffin gwamnonin sun shiga ofis a...

Shehu Sani ya Shawarci Wike ya bi a Hankali Don Gudun Kar a Samu...

0
Shehu Sani ya Shawarci Wike ya bi a Hankali Don Gudun Kar a Samu Matsala   Sabon ministan Birnin Tarayya (FCT) Abuja Nyesom Wike ya shiga ofis domin fara aiki. Wike mamba ne a babbar jam'iyyar adawa ta PDP da ake yi...

Sabon Ministan Birnin Tarayya, Wike ya yi Barazanar Rusa Gidaje

0
Sabon Ministan Birnin Tarayya, Wike ya yi Barazanar Rusa Gidaje   Sabon ministan babban birnin tarayyar Najeriya - Abuja, Nyesom Wike, ya yi barazanar fara rusa gidajen da aka gina ba bisa ka’ida ba. Wike ya bayyana haka ne a jawabinsa na...

Gwamnan Kaduna ya Rage Kuɗin Makaranta a Manyan Makarantun Jihar

0
Gwamnan Kaduna ya Rage Kuɗin Makaranta a Manyan Makarantun Jihar   Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya amince da rage kuɗin makaranta a manyan makarantu na jihar. A cikin wata sanarwa da ya fitar yau Litinin, gwamnan ya ce ya yi hakan...

Wike ya yi Alƙawarin Inganta Tsaro a Babban Birnin Tarayya

0
Wike ya yi Alƙawarin Inganta Tsaro a Babban Birnin Tarayya Sabon ministan Abuja, Mista Nyesom Wike ya ci alwashin inganta tsaro a babban birnin na Najeriya, jim kaɗan bayan Shugaba Bola Tinubu ya rantsar da shi a kan muƙaminsa. Tsohon gwamnan...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta