Home SIYASA Page 3

SIYASA

An Kashe ƴan ci-rani 6 da Jikkata 10 a Mexico

0
An Kashe ƴan ci-rani 6 da Jikkata 10 a Mexico   Ma'aikatar tsaro a Mexico ta ce an kashe mutum shida da jikkata 10 lokacin da sojoji suka buɗe wuta a kan motar da ta ɗauko ƴan ci-rani. Ma'aikatar ta kuma ce...

Indiya ta Haramta Sayarwa da Raba Nama na Tsawan Kwana Tara

0
Indiya ta Haramta Sayarwa da Raba Nama na Tsawan Kwana Tara   Hukumomi a birnin Ayodhya na Indiya sun haramta sayarwa da rabawa da adana nama da duk wani abu da ya shafi nama har tsawon kwana tara na bikin addinin...

Mutane 10 Sun Mutu a Hatsarin Mota a Legas

0
Mutane 10 Sun Mutu a Hatsarin Mota a Legas   Mutum 10 ciki har da ƙananan yara uku da manya bakwai ne suke rasa rayukansu a wani hatsarin mota a yankin Abule Osun da ke babban titin Lagos-Badagry da ke jihar...

Cire Tallafi: An Rage Shigo da Fetur da Lita Biliyan 2.58 – Gwamnatin Tarayya

0
Cire Tallafi: An Rage Shigo da Fetur da Lita Biliyan 2.58 - Gwamnatin Tarayya   Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa ta ce Najeriya ta samu ragowar shigo da man fetur bayan cire tallafin man fetur da gwamnatin Bola Tinubu ta yi a...

Kwale-Kwale ya Kife da Masu Maulidi 300 a Jihar Neja

0
Kwale-Kwale ya Kife da Masu Maulidi 300 a Jihar Neja   Wata sanarwa da babban darekta hukumar agajin gaggawa ta jihar, Abdullahi Baba Arah ya fitar, ta ce akwai sama da fasinjoji 300 a cikin kwale-kwalen lokacin da ya kife a...

LGBT: Jaridar Daily Trust ta Bayar da Haƙuri Kan Labarin Yarjejeniyar SAMOA

0
LGBT: Jaridar Daily Trust ta Bayar da Haƙuri Kan Labarin Yarjejeniyar SAMOA     Jaridar Daily Trust ta bayar da haƙuri kan labarin da ta yi na yarjejeniyar Samoa, wanda ya tayar da ƙura. A wata sanarwa da ta fitar, mai taken, Yarjejeniyar...

Gwamnatin Tarayya ta Raba wa ‘Yanƙwadago da ɗalibai Motoci 64 Masu Amfani da Gas

0
Gwamnatin Tarayya ta Raba wa 'Yanƙwadago da ɗalibai Motoci 64 Masu Amfani da Gas   Gwamnatin Najeriya ta miƙa wa ƙungiyoyin ƙwadago na NLC da TUC da ku ma ta ɗalibai NANS motocin bas masu amfani da iskar gas 64 a...

Kano: NNPP ta yi Martani Kan Cewa ƴan Jam’iyyar na Sauya sheka

0
Kano: NNPP ta yi Martani Kan Cewa ƴan Jam'iyyar na Sauya sheka   Jihar Kano - Jami'yyar NNPP ta yi zazzafan martani kan cewa ƴaƴanta suna sauya sheka zuwa APC. Shugaban NNPP, Hashimu Dungurawa ya ce sam ba gaskiya cikin lamarin domin...

Tinubu Zai yi wa Majalisar Ministoci Kwaskwarima nan Gaba Kaɗan – Onanuga

0
Tinubu Zai yi wa Majalisar Ministoci Kwaskwarima nan Gaba Kaɗan - Onanuga   Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya bayyana cewa zai yi wa majalisar ministocinsa kwaskwarima nan gaba kaɗan, a cewar mai magana da yawunsa Bayo Onanuga. "Shugaban ƙasa ya ce zai...

Tinubu ya Bukaci Majalisa ta Amince da Naɗin NJC

0
Tinubu ya Bukaci Majalisa ta Amince da Naɗin NJC   Abuja - Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci majalisar dattawa ta amince da naɗin Mai Shari'a Kudirat Kekere-Ekun a matsayin shugabar alkalan Najeriya (CJN). Hakan na kunshe ne a wata wasiƙa...

Labarai

Latest News
Firaiministan Isra'ila ya yi Barazanar ƙwace Yankunan GazaMutane 14 sun Mutu, 886 Sun Kamu da Cutar Kwalara a Najeriya - NCDCSojojin Sudan sun ƙwato Filin Jirgin Saman Khartoum Daga Hannun Dakarun RSFAllah ya yi wa Abdullahi Tanka Galadanci RasuwaBabu Tabbas ko Zan Tsaya Takara a Zaɓen 2027 - Atikuƙungiyar Boko Haram ta Kashe Sojoji da Dama a BornoNatasha: An yi sa-in-sa a Majalisar DattawaHajji/Umara: Ana Ci gaba da Jan Hankalin Masu ɗauke-ɗauken Hoto a HaramiAn Rantsar Janar Tchiani a Matsayin Shugaban Riƙo na Jamhuriyar NijarƘudurin Cire Kariya ga Gwamnoni ya Tsallake Karatu na Biyu a Majalisar WakilaiAƙalla Falasɗinawa 85 ne Suka Rasa Rayukansu a Sabon Hare-Haren Isra'ilaƳan Bindiga sun yi Awon Gaba da Gomman Fasinjoji a HabashaHamas ta Harba wa Isra'ila Rokoki UkuNimet ta yi Gargaɗi Kan ɓullar Cutar SanƙarauShugaba Tinubu ya Yaba wa Majalisa Kan Tabbatar da Dokar Ta-ɓaci a Jihar Ribas