Home SIYASA Page 63

SIYASA

Mambobin Manyan jam’iyyar APC da PDP Sun Koma Jam’iyyar LP

0
Mambobin Manyan jam'iyyar APC da PDP Sun Koma Jam'iyyar LP   Yayin da ake ta shirin tunkarar babban zaɓen 2023, a jihar Imo manyan jam'iyyun kasar nan APC da PDP sun shiga babban ruɗani. Mambobin jam'iyyar APC mai mulki da mai hamayya...

Sanata da Jiga-Jigan APC Sun Sauya Sheka Zuwa NNPP a Jihar Bauchi

0
Sanata da Jiga-Jigan APC Sun Sauya Sheka Zuwa NNPP a Jihar Bauchi Jam’iyyar NNPP ta ribato Sanatan jihar Bauchi ta tsakiya a Majalisar Dattawa, Halliru Dauda Jika. Sanata Halliru Dauda Jika ya fice daga APC bayan shan kashi a zaben zama...

Jam’iyyar Macron ta Rasa Kusan Kujeru 100 a Majalisar Dokokin Faransa

0
Jam'iyyar Macron ta Rasa Kusan Kujeru 100 a Majalisar Dokokin Faransa   Shugaban Faransa Emmanuel Macron ya samu gagarumin koma-baya a siyasa, bayan da gwamnatinsa ta hadaka ta rasa rinjaye a majalisar dokokin kasar. Jam'iyyarsa ta hadakar ta rasa kusan kujeru 100...

Gwamnatin Kaduna ta Kori Shugaban NUT da Malamai 2,356

0
Gwamnatin Kaduna ta Kori Shugaban NUT da Malamai 2,356 Gwamnatin jihar Kaduna da ke arewacin Najeriya ta sanar da korar malamai 2,356, da suka gaza cin jarrabawar gwaji da aka yi musu. Hukumar da ke kula da ilimi matakin farko ta...

Jawabin Atiku Abubakar a Wurin Taron Gabatar da Okowa

0
Jawabin Atiku Abubakar a Wurin Taron Gabatar da Okowa Ba a ga jigon jam'iyyar PDP kuma gwamnan Jihar Rivers, Nyesom Wike, a bikin gabatar da takwararsa na Jihar Delta, Ifeanyi Okowa, a matsayin dan takarar mataimakin shugaban kasa na PDP...

Ba Laifi Bane Don an Tsayar da Musulmi da Musulmi Domin Siyasa Babu Ruwanta...

0
Ba Laifi Bane Don an Tsayar da Musulmi da Musulmi Domin Siyasa Babu Ruwanta da Addini - Bishop Eke Babban malamin addinin Kiristanci, Bishop Silas Eke, ya goyi bayan Sanata Orji Kalu a kan tikitin Musulmi da Musulmi da APC...

Daga Karshe, Atiku ya Zaɓi Okowa a Matsayin Abokin Tafiyarsa

0
Daga Karshe, Atiku ya Zaɓi Okowa a Matsayin Abokin Tafiyarsa 'Dan takarar shugabancin kasa karkashin inuwar jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya bayyana Gwamna Ifeanyi Okowa matsayin abokin tafiyarsa. Duk da kwamitin shawari ta zabi Gwamna Wike na jihar Ribas, an gano...

Akwai Yiyuwar Gwamnatin Zamfara ta Kara Rufe Hanyoyin Sadarwa na Zamani a Karo na...

0
Akwai Yiyuwar Gwamnatin Zamfara ta Kara Rufe Hanyoyin Sadarwa na Zamani a Karo na Biyu   Gwamnatin Jihar Zamfara ta ce za ta iya sake rufe hanyoyin sadarwa na zamani a jihar idan bukatar hakan ta sake tasowa. Zailani Bappa, hadimin Gwamna...

Jam’iyyar APC Zata Sanar da Abokin Tafiyarta Yau ko Gobe

0
Jam'iyyar APC Zata Sanar da Abokin Tafiyarta Yau ko Gobe Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, dan takaran kujerar shugaban kasa karkashin jam'iyyar APC zai sanar da abokin tafiyarsa yau ko gobe. Alamu sun nuna cewa Bola Tinubu ya yanke shawarar zaben Musulmi...

Yayin da PDP ta ɗauko Mataimakinta Daga Kudancin ƙasar Nan, APC na Shirin ɗauko...

0
Yayin da PDP ta ɗauko Mataimakinta Daga Kudancin ƙasar Nan, APC na Shirin ɗauko nata Daga Arewacin ƙasar   Nan gaba a yau ne ake sa ran jam’iyyun siyasar Najeriya za su sanar da sunayen mutanen da za su mara baya...

Labarai

Latest News
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar BornoShugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-NaɗaRikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano'Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar EbonyiZaɓen 2027: ADC ta Buƙaci Cire Shugaban INECMa'anar Falle Ɗaya CeZaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?Ban Taɓa Yarda da NATO ba - TrumpAn ɗage Sauraron Bayar da Belin El-Rufai