Home SIYASA Page 82

SIYASA

Dalilin da Yasa na Waskawa Matar Gwamna Obiano Mari – Matar Ojukwu

0
Dalilin da Yasa na Waskawa Matar Gwamna Obiano Mari - Matar Ojukwu Ambasada Bianca Ojukwu, matar marigayi Chukwuemeka Ojukwu ta bayyana abinda ya faru tsakaninta da matar tsohon gwamnan jihar Anambra, Willie Obiano. Yayinda bikin rantsar da sabon gwamnan jihar Anambra...

Kotu ta Bawa Jam’iyyar APC Ranar da Zata Gudanar da Babban Taronta na Kasa

0
Kotu ta Bawa Jam'iyyar APC Ranar da Zata Gudanar da Babban Taronta na Kasa Wata babbar kotu a Abuja babban birnin tarayyar Najeriya ta yanke hukuncin kyale jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta gudanar da babban taronta na kasa a...

Tunani da Nazarin Rasha Zai Inganta Bayan Wannan Rikicin- Ministan Harkokin Wajen Rasha

0
Tunani da Nazarin Rasha Zai Inganta Bayan Wannan Rikicin- Ministan Harkokin Wajen Rasha   Ministan harkokin wajen Rasha Sergei Lavrov ya yi bayani kan tattalin arzikin Rasha: "Za mu jure ma takunkuman - mun jure ma irin wadannan matsalolin ciki tarihinmu." Ya...

Yankin da Magajin Shugaba Buhari Zai Fito a 2023 – Gwamna El-Rufa’i

0
Yankin da Magajin Shugaba Buhari Zai Fito a 2023 - Gwamna El-Rufa'i Gwamnan Kaduna, Malam El-Rufai ya ce APC na tsammanin ɗan takarar da zata tsayar ya fito daga kudancin kasar nan. Gwamnan ya ce duba da kai kujerar shugaban jam'iyya...

Watan da Za a Fara Kamfe – INEC

0
Watan da Za a Fara Kamfe - INEC   Hukumar zabe mai cin gashin kai a Najeriya, INEC ta ce nan da kusan watanni shida za a fara kamfe. Daga ranar 28 ga watan Satumba za a bada dama domin a fara...

Abubuwa 5 da Yasa Mai Mala Buni ya Rasa Jagorancin APC

0
Abubuwa 5 da Yasa Mai Mala Buni ya Rasa Jagorancin APC Wasu gwamnonin APC sun yi nasara wajen sauke Mai Mala Buni daga shugabancin jam’iyya na kasa. Ana zargin gwamnan na jihar Yobe da aikata wasu laifuffuka da-dama, daga ciki akwai...

Shugaba Buhari ya Goyi Bayan Cire Gwamna Mai Mala Buni a Matsayin Shugaban Riko...

0
Shugaba Buhari ya Goyi Bayan Cire Gwamna Mai Mala Buni a Matsayin Shugaban Riko na APC- Gwamna El-Rufa'i Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya goyi bayan cire gwamnan Yobe Mai Mala Buni a matsayin shugaban riko na APC kamar yadda gwamnan...

Gwamnan Jahar Ebonyi David Umahi ya ɗaukaka Kara Kan Tsige Shi Daga Mulki

0
Gwamnan Jahar Ebonyi David Umahi ya ɗaukaka Kara Kan Tsige Shi Daga Mulki Gwamnan jahar Ebonyi David Umahi da ke kudu maso gabashin Najeriya ya daukaka kara game da hukuncin wata babbar kotun tarayya wadda ta bayar da umurnin sauke...

Sunayen Sabbin Kwamishinonin Hukumar ICPC 5 da Majalissar Dattawa ta Tabbatar da su

0
Sunayen Sabbin Kwamishinonin Hukumar ICPC 5 da Majalissar Dattawa ta Tabbatar da su   Majalisar dattawa ta tabbatar da sabbin kwamishinonin hukumar ICPC biyar bayan shugaban kasa Buhari ya zabe su. Majalisar ta tabbatar da kwamishinonin ne a zamanta na yau Laraba,...

Majalisar Dattawa ta yi Watsi da Kudurin Dokar Zabe da Shugaba Buhari ya Gabatar

0
Majalisar Dattawa ta yi Watsi da Kudurin Dokar Zabe da Shugaba Buhari ya Gabatar Majalisar Dattawa ta yi watsi da kudurin dokar zabe da shugaba Buhari ya gabatar saboda wasu dalilai. A baya majalisar ta fusata da jin yadda kotu ta...

Labarai

Latest News
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar BornoShugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-NaɗaRikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano'Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar EbonyiZaɓen 2027: ADC ta Buƙaci Cire Shugaban INECMa'anar Falle Ɗaya CeZaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?Ban Taɓa Yarda da NATO ba - TrumpAn ɗage Sauraron Bayar da Belin El-Rufai