Har Yanzu ba mu Samu Sahihin Kwafin Takardar Hukuncin Kotu na Tsige Gwamnan Ebonyi...
Har Yanzu ba mu Samu Sahihin Kwafin Takardar Hukuncin Kotu na Tsige Gwamnan Ebonyi ba - INEC
Hukumar zabe INEC tace har yanzun ba ta samu sahihin kwafin takardar hukuncin Kotu na tsige gwamna Umahi ba.
Kwamishinan INEC na kasa ya...
PDP ta Mika Sunayen Masu Maye Gurbin Gwamnan Jahar Ebonyi da Mataimakinsa
PDP ta Mika Sunayen Masu Maye Gurbin Gwamnan Jahar Ebonyi da Mataimakinsa
A yau ne kotu a Abuja ta ba da umarnin a tsige gwamnan jihar Ebonyi bayan da ya koma jam'iyyar APC daga PDP.
Tsigewar ta shafi mataimakinsa, wanda tare...
Kotu a Jahar Kano ta Tura Abdulmajid Danbilki Kwamanda Gidan Yari
Kotu a Jahar Kano ta Tura Abdulmajid Danbilki Kwamanda Gidan Yari
Wata kotu a Kano ta aike da Abdulmajid Danbilki Kwamanda daya daga cikin jiga-jigan APC a jihar a gidan yari
Danbilki zai gaba da zama a gidan yari har zuwa...
Kotu ta Kwace Kujerar Gwamnan Jahar Ebonyi da Mataimakinsa Kelechi Igwe
Kotu ta Kwace Kujerar Gwamnan Jahar Ebonyi da Mataimakinsa Kelechi Igwe
Gwamna David Umahi na Jihar Ebonyi da mataimakinsa Kelechi Igwe sun rasa kujerunsu saboda ficewa daga jam'iyyar PDP zuwa APC.
Kotun ta yanke hukuncin cewa kuri'un da suka samu yayin...
APC ta Mutu, Allah ya ji Kanta – Dino Melaye
APC ta Mutu, Allah ya ji Kanta - Dino Melaye
A yanzu haka, rikicin shugabanci ya baibaye jam'iyyar APC gabannin babban taronta na kasa.
Sanata Dino Melaye ya yi amfani da wannan damar wajen yi mata ba'a, inda ya ce an...
Rikicin Rasha da Ukraine: Gwamnatin Rasha ta Saki Jerin Sunayen Kasashen da ba ta...
Rikicin Rasha da Ukraine: Gwamnatin Rasha ta Saki Jerin Sunayen Kasashen da ba ta ga Maciji da su
Gwamnatin Rasha ta saki jerin sunayen kasashe da yankunan da ba ta ga maciji da su yayin da ta afka wa Ukraine...
Sabon Shugaban Jam’iyyar APC na Rikon Kwarya ya Dauki Matakin Farko
Sabon Shugaban Jam'iyyar APC na Rikon Kwarya ya Dauki Matakin Farko
Gwamna Abubakar Sani Bello ya sanar da zaman majalisar NEC bayan zama shugaban riko na APC.
Gwamnan na jihar Neja ya hadu da ‘yan kwamitin CECPC, zai rage yawan ‘yan...
Zaben 2023: Kungiya a Arewacin Najeriya ta Bayyana Jonathan a Matsayin Wanda ke da...
Zaben 2023: Kungiya a Arewacin Najeriya ta Bayyana Jonathan a Matsayin Wanda ke da Kwarewa Wajen Tafiyar da Lamuran Kasar
Wata kungiya a arewacin Najeriya ta nuna goyon bayanta ga tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan gabannin babban zaben 2023.
Kungiyar ta...
Na Amince na Sasanta da Rasha a Iyakar Ukraine da Belarus – Shugaban Ukraine
Na Amince na Sasanta da Rasha a Iyakar Ukraine da Belarus - Shugaban Ukraine
Shugaban Ukraine Volodymyr Zelinsky ya ce ya amince ya sasanta da Rasha a wani wuri kan iyakar Ukraine da Belarus
Mista Zelensky ya ce a tattaunawar da...
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta Saka Baki Cikin Rikicin Kasar Rasha da Ukraine
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta Saka Baki Cikin Rikicin Kasar Rasha da Ukraine
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta saka baki cikin rikicin da ke faruwa tsakanin kasar Rasha da Ukraine tana mai kira ga Rasha ta mayar da dakarunta gida.
Najeriya ta yi...




















