Maka Abubakar Malami a Kotu: Femi Falana ya yi Barazanar Haka
Maka Abubakar Malami a Kotu: Femi Falana ya yi Barazanar Haka
Lauyan da ke fafutikar kare hakkin bil adama, Femi Falana ya rubata wasika zuwa da Antoni Janar na gwamnatin Najeriya, Abubakar Malami ya na barazanar maka shi kotu idan...
An Soma Shari’a Kan Kisan Gillar da Aka yi wa Tsohon Shugaban ƙasar Burkina...
An Soma Shari'a Kan Kisan Gillar da Aka yi wa Tsohon Shugaban ƙasar Burkina Faso, Thomas Sankara
Yau ake soma shari'a kan kisan-gillar da aka yi wa Thomas Sankara.
A wannan Litinin ne za a buɗe wata shari'ah a birnin Ouagadougou...
Buhari ne Kawai Wanda Zai Iya Zuwa ko Ina Mutane su Taru ba Tare...
Buhari ne Kawai Wanda Zai Iya Zuwa ko Ina Mutane su Taru ba Tare da ya Nemi su ba - Osinbajo
Mataimakin shugaban Najeriya Farfesa Yemi Osinbajo ya ce Najeriya za ta yi nasarar magance dukkanin matsalolin da ke addabatarta...
Gwamnatin Tarayya na Shirin Kashe N16.39trn a Kasafin Kudin 2022
Gwamnatin Tarayya na Shirin Kashe N16.39trn a Kasafin Kudin 2022
Legit.ng ta cigaba da kawo muku bayanai kan daftarin kasafin kudin 2022 da Buhari ya gabatar gaban majalisa.
A kasafin kudin 2022, gwamnatin tarayya na shirin kashe N16.39 trillion.
Cikin wannan kudi,...
Kamata Ya yi Sanata Abaribe na Gidan Kurkuku Yanzu Haka – Femi Adesina
Kamata Ya yi Sanata Abaribe na Gidan Kurkuku Yanzu Haka - Femi Adesina
Mai bai wa shugaban kasa shawara na musamman, Femi Adesina, ya ce kamata yayi Sanata Abaribe na gidan kurkuku yanzu haka.
Ya sanar da hakan ne a wata...
PDP: An Tashi Taron Jam’iyyar Lafiya Babu Saɓani
PDP: An Tashi Taron Jam'iyyar Lafiya Babu Saɓani
Taron jam'iyyar adawa ta PDP a Najeriya da gabaninsa aka dauka za a tashi baran-daran ko kuma a yi ta kare tsakanin ‘yan arewa da kudu, sai ga shi an shiga daki...
Za mu Amince da Kasafin kudin 2022 Kafin Karshen 2021 – Ahmad Lawan
Za mu Amince da Kasafin kudin 2022 Kafin Karshen 2021 - Ahmad Lawan
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ahmad Lawan ya ce majalisar dokoki za ta amince da kasafin kudin 2022 kafin karshen wannan shekarar.
Lawan ya bayyana haka ne a jawabinsa...
Gwamnatin Tarayya ta ce za ta Iya Saka Dokar Ta-ɓaci a Anambra Saboda Zaɓe
Gwamnatin Tarayya ta ce za ta Iya Saka Dokar Ta-ɓaci a Anambra Saboda Zaɓe
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce za ta iya saka dokar ta-ɓaci a Jahar Anambra da ke kudancin ƙasar domin tsaurara tsaro yayin gudanar da zaɓen gwamna...
Wanda ya fi Cancanta ya Gaji Shugaba Buhari a 2023 – Adeseye Ogunlewe
Wanda ya fi Cancanta ya Gaji Shugaba Buhari a 2023 - Adeseye Ogunlewe
Tsohon minista a Najeriya, Adeseye Ogunlewe, ya bayyana cewa jigon APC, Bola Tinubu, shi ne ya fi cancanta ya gaji shugaba Buhari a 2023.
Ogunlewe ya bayyana cewa...
Akalla Akwai Kungiyoyi sama da 30 da ke Fafutukar Ballewa Daga Najeriya – Sanata...
Akalla Akwai Kungiyoyi sama da 30 da ke Fafutukar Ballewa Daga Najeriya - Sanata Abaribe
Santa daga yankin kudu maso gabas ya bayyana goyon bayansa ga kungiyar ta'addanci ta IPOB .
Sanatan ya ce, akalla akwai kungiyoyi sama da 30 da...






















