Kungiyar CAN ta Zabi Rev.Daniel Okoh a Matsayin Sabon Shugabanta
Kungiyar CAN ta Zabi Rev.Daniel Okoh a Matsayin Sabon Shugabanta
An zabi Babban Rev. Daniel Okoh a matsayin sabon shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya CAN.
Wa’adin shugaban Kungiyar CAN mai Martaba Samson Olusupo-Ayokunle da sauran shugabannin zartarwa na kasa dake cikin...
Ban Taba Fuskantar Matsala Wajen Ciyar da Iyalina ko Biyan Kudin Makarantar Yarana ba...
Ban Taba Fuskantar Matsala Wajen Ciyar da Iyalina ko Biyan Kudin Makarantar Yarana ba - Magidanci Mai Yara 18
Magidanci wanda ke da mata uku a yanzu da yara 18 ya yiwa duniya albishir da cewa nan da watanni biyu...
An Kai wa ‘Dan Majalisar Daura, Fatuhu Muhammed Hari a Gidansa da ke Katsina
An Kai wa 'Dan Majalisar Daura, Fatuhu Muhammed Hari a Gidansa da ke Katsina
A makon da ya gabata ake zargin wasu ‘yan iskan gari sun kai wa Hon. Fatuhu Mohammed hari.
Mai taimakawa Honarabul Fatuhu Mohammed a kan harkokin Majalisa,...
Kuna Gab da Fara Kallona a Cikin Fina-Finan Bollywood – Rahama Sadau ga Masoyanta
Kuna Gab da Fara Kallona a Cikin Fina-Finan Bollywood - Rahama Sadau ga Masoyanta
Jarumar fina-finan Kannywood Rahama Sadau ta ce tana shirin bayyana a fina-finan Bollywood na Indiya.
Rahama ta bayyana cewa tuni suka zanta da Furodusa kuma Daraktar shirin,...
Rundunar Sojin Najeriya ta Sake Ceto ‘Yan Matan Chibok Biyu a Borno
Rundunar Sojin Najeriya ta Sake Ceto 'Yan Matan Chibok Biyu a Borno
Rundunar sojin Najeriya sun samu nasarar ceto wasu 'yan mata biyu daga cikin 'yan matan Chibok da aka sace.
A baya an ceto wasu 'yan mata biyu daga cikin...
Zabiya: Jami’an Tsaro Sun Kama Mahaifin da Zai Sayar da ‘Ya’Yansa
Zabiya: Jami'an Tsaro Sun Kama Mahaifin da Zai Sayar da 'Ya'Yansa
'Yan-sanda sun kama wani mahaifi da ake zargi zai sayar da 'ya'yansa zabiya guda uku a Mozambique.
An kama mutumin mai shekara 39 tare da kaninsa mai shekara 34, a...
Ma’aikatan Gwamnati Sun Shiga Yajin Aiki a Zimbabwe
Ma'aikatan Gwamnati Sun Shiga Yajin Aiki a Zimbabwe
Ma'aikatan gwamnati a Zimbabwe sun fara yajin aikin gargadi na kwana biyu domin neman karin albashi.
Ma'aikatan dai na bukatar gwamnatin kasar ta rika biyansu albashi da dalar Amurka, a maimakokn kudin kasar...
Kwamishina Tare da Mutane 8 Sun Rasa Rayukansu a Harin Kunar Bakin Wake
Kwamishina Tare da Mutane 8 Sun Rasa Rayukansu a Harin Kunar Bakin Wake
Mutum tara sun mutu a wani harin kunar bakin wake a garin Marka na gundumar Lower Shebelle da ke kasar Somaliya
Rahotonni na cewa za a iya samun...
Hukumar EFCC ta Bayyana Yadda Tsohon AGF, Ahmed Idris ya karɓi Cin Hancin N15bn
Hukumar EFCC ta Bayyana Yadda Tsohon AGF, Ahmed Idris ya karɓi Cin Hancin N15bn
Abuja - Acanta Janar na ƙasa (AGF) da aka dakatar, Ahmed Idris, ya karɓi biliyan N15bn ta bayan fage domin ya gaggauta biyan jihohi masu fitar...
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano ta Kama Bama-Bamai a Cikin Mota Kirar Mercedes Benz
Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kano ta Kama Bama-Bamai a Cikin Mota Kirar Mercedes Benz
Dorayi, Kano - Rundunar ‘yan sanda a ranar Alhamis ta ce ta kama wasu bama-bamai a cikin wata mota kirar Mercedes Benz da ke kan hanyar...