Naja’atu Muhammad ta Bukaci EFCC tayi Bincike Domin Gano Kudin da Aka Fitar a...
Naja'atu Muhammad ta Bukaci EFCC tayi Bincike Domin Gano Kudin da Aka Fitar a PSC
Naja’atu Muhammad wanda kwamishina ce a hukumar kula da aikin ‘yan sanda ta kai korafi.
Kwamishinar ta PSC ta sanar da hukumar EFCC cewa Musiliu Smith...
Jarumar Kasar Ghana ta Karbi Addinin Musulunci
Jarumar Kasar Ghana ta Karbi Addinin Musulunci
Jarumar kasar Ghana mai suna Akuapem Poloo ta bar addinin Kirista inda ta karbi Musulunci.
Poloo da kanta ce ta sanar da labarin Musuluntar tata a shafinta na soshiyal midiya.
Masoya da mabiyanta sun tayata...
Mutane 3 Sun Rasa Rayukansu Bayan Motar su ta Fado Daga Saman Tsauni a...
Mutane 3 Sun Rasa Rayukansu Bayan Motar su ta Fado Daga Saman Tsauni a Saudiyya
Mutum uku ne suka rasa rayukansu bayan motar da suke ciki ta zame kuma ta fado daga saman tsaunin Hada da ke birnin Taif na...
‘Yan Bindiga Sun Shiga Katsina da Tsakar Rana
'Yan Bindiga Sun Shiga Katsina da Tsakar Rana
Mutane sun tarwatse yayin da suka ga yan bindiga sun shigo Anguwannin su da tsakar rana a birnin Katsina, jihar shugaban ƙasa.
Wasu da abun ya faru a idon su sun bayyana cewa...
An Tsinci Gawar Mace da Namiji a Cikin Kango Tsirara a Jihar Neja
An Tsinci Gawar Mace da Namiji a Cikin Kango Tsirara a Jihar Neja
Mutane sun tsinci gawarwakin wasu mutum biyu, namiji da mace tsirara a wani Kango a yankin karamar hukumar Suleja, jihar.
Neja Mutumin da ya fara ganin gawarwakin ya...
Yadda Mahaifi da ‘Dansa Suka Rasa Rayukansu a Cikin Rijiya
Yadda Mahaifi da 'Dansa Suka Rasa Rayukansu a Cikin Rijiya
Kano- Wani mutum dan shekara 60 mai suna Malam Bala da dansa, Sanusi Bala, ɗan shekara 35 sun mutu a rijiya a Sabon Garin Bauchi, karamar hukumar Wudil na Jihar...
Badakalar N109.4bn: Kotu ta Soke Belin Mohammed Usman
Badakalar N109.4bn: Kotu ta Soke Belin Mohammed Usman
Kotun babban birnin tarayya Abuja ta soke belin daya daga cikin mutanen da ake zargi da yin kwana da kudaden kasa.
An ba da belin Mohammed Usman saboda tsaikon da ya samu a...
Miji ya Shigar da ƙarar Surukansa a Kotu Kan Zargin Sun yi Garkuwa da...
Miji ya Shigar da ƙarar Surukansa a Kotu Kan Zargin Sun yi Garkuwa da Matarsa
Abu kamar wasan kwaikwayo, wani mutumi ya kai ƙarar Surukansa kan zargin sun yi garkuwa da matarsa woto diyarsu a Suleja, jihar Neja.
Mai shigar da...
‘Yan Ta’adda Sun Sake Sako Mutane 7 Cikin Fasinjojin Jirgin Kasa na Abuja-Kaduna
'Yan Ta'adda Sun Sake Sako Mutane 7 Cikin Fasinjojin Jirgin Kasa na Abuja-Kaduna
Yan ta'addan da suka kai hari a jirgin kasa na Abuja zuwa Kaduna a ranar 28 ga watan Maris, sun sake sako mutum bakwai da suka hada...
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Sojoji 17 da Farar Hula 4 a Iyakar Mali, Burkina...
'Yan Bindiga Sun Hallaka Sojoji 17 da Farar Hula 4 a Iyakar Mali, Burkina Faso da Nijar
Sojoji a ƙalla 17 ne da fararen hula huɗu aka kashe ranar Lahadi, sannan ba a ga wasu mutum tara ba, biyo bayan...












