Home Taska Page 107

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Naja’atu Muhammad ta Bukaci EFCC tayi Bincike Domin Gano Kudin da Aka Fitar a...

0
Naja'atu Muhammad ta Bukaci  EFCC tayi Bincike Domin Gano Kudin da Aka Fitar a PSC   Naja’atu Muhammad wanda kwamishina ce a hukumar kula da aikin ‘yan sanda ta kai korafi. Kwamishinar ta PSC ta sanar da hukumar EFCC cewa Musiliu Smith...

Jarumar Kasar Ghana ta Karbi Addinin Musulunci

0
Jarumar Kasar Ghana ta Karbi Addinin Musulunci   Jarumar kasar Ghana mai suna Akuapem Poloo ta bar addinin Kirista inda ta karbi Musulunci. Poloo da kanta ce ta sanar da labarin Musuluntar tata a shafinta na soshiyal midiya. Masoya da mabiyanta sun tayata...

Mutane 3 Sun Rasa Rayukansu Bayan Motar su ta Fado Daga Saman Tsauni a...

0
Mutane 3 Sun Rasa Rayukansu Bayan Motar su ta Fado Daga Saman Tsauni a Saudiyya   Mutum uku ne suka rasa rayukansu bayan motar da suke ciki ta zame kuma ta fado daga saman tsaunin Hada da ke birnin Taif na...

‘Yan Bindiga Sun Shiga Katsina da Tsakar Rana

0
'Yan Bindiga Sun Shiga Katsina da Tsakar Rana   Mutane sun tarwatse yayin da suka ga yan bindiga sun shigo Anguwannin su da tsakar rana a birnin Katsina, jihar shugaban ƙasa. Wasu da abun ya faru a idon su sun bayyana cewa...

An Tsinci Gawar Mace da Namiji a Cikin Kango Tsirara a Jihar Neja

0
An Tsinci Gawar Mace da Namiji a Cikin Kango Tsirara a Jihar Neja   Mutane sun tsinci gawarwakin wasu mutum biyu, namiji da mace tsirara a wani Kango a yankin karamar hukumar Suleja, jihar. Neja Mutumin da ya fara ganin gawarwakin ya...

Yadda Mahaifi da ‘Dansa Suka Rasa Rayukansu a Cikin Rijiya 

0
Yadda Mahaifi da 'Dansa Suka Rasa Rayukansu a Cikin Rijiya    Kano- Wani mutum dan shekara 60 mai suna Malam Bala da dansa, Sanusi Bala, ɗan shekara 35 sun mutu a rijiya a Sabon Garin Bauchi, karamar hukumar Wudil na Jihar...

Badakalar N109.4bn: Kotu ta Soke Belin Mohammed Usman

0
Badakalar N109.4bn: Kotu ta Soke Belin Mohammed Usman   Kotun babban birnin tarayya Abuja ta soke belin daya daga cikin mutanen da ake zargi da yin kwana da kudaden kasa. An ba da belin Mohammed Usman saboda tsaikon da ya samu a...

Miji ya Shigar da ƙarar Surukansa a Kotu Kan Zargin Sun yi Garkuwa da...

0
Miji ya Shigar da ƙarar Surukansa a Kotu Kan Zargin Sun yi Garkuwa da Matarsa   Abu kamar wasan kwaikwayo, wani mutumi ya kai ƙarar Surukansa kan zargin sun yi garkuwa da matarsa woto diyarsu a Suleja, jihar Neja. Mai shigar da...

‘Yan Ta’adda Sun Sake Sako Mutane 7 Cikin Fasinjojin Jirgin Kasa na Abuja-Kaduna

0
'Yan Ta'adda Sun Sake Sako Mutane 7 Cikin Fasinjojin Jirgin Kasa na Abuja-Kaduna   Yan ta'addan da suka kai hari a jirgin kasa na Abuja zuwa Kaduna a ranar 28 ga watan Maris, sun sake sako mutum bakwai da suka hada...

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Sojoji 17 da Farar Hula 4 a Iyakar Mali, Burkina...

0
'Yan Bindiga Sun Hallaka Sojoji 17 da Farar Hula 4 a Iyakar Mali, Burkina Faso da Nijar   Sojoji a ƙalla 17 ne da fararen hula huɗu aka kashe ranar Lahadi, sannan ba a ga wasu mutum tara ba, biyo bayan...
- Advertisement -
Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno