Ambaliyar Ruwa: Al-Umma da Dama Sun Rasa Gidajensu da Dukiyoyinsu a Jihar Kano
Ambaliyar Ruwa: Al-Umma da Dama Sun Rasa Gidajensu da Dukiyoyinsu a Jihar Kano
Ambaliyar ruwa ta rusa gidaje masu yawa a ƙauyuka da dama a yankin ƙaramar hukumar Dawakin Kudu da ke jihar Kano, arewa maso yammacin Najeriya.
Mamakon ruwan sama...
Lauya ya Shigar da Karar INEC a Kotu kan Takardun Takarar Tinubu
Lauya ya Shigar da Karar INEC a Kotu kan Takardun Takarar Tinubu
Barista Mike Enahoro-Ebah zai yi shari’a da hukumar zabe na kasa mai zaman kanta watau INEC.
Lauyan ya yi amfani da FOI, ya nemi INEC ta damka masu duk...
Rundunar Sojojin Najeriya ta Kaddamar da Sabon Atisaye Mai Taken ‘Operation Show No Mercy’
Rundunar Sojojin Najeriya ta Kaddamar da Sabon Atisaye Mai Taken 'Operation Show No Mercy'
Hafsoshin jami’an tsaro sun fara aiwatar da umarnin shugaban kasa Muhammadu Buhari na dakile hare-hare da kashe-kashen da ‘yan ta’adda ke yi.
Rundunar sojojin Najeriya ta kaddamar...
Jami’an Amotekun Sun Kama ‘Dan Kungiyar Asiri da ya Harbi Kansa
Jami'an Amotekun Sun Kama 'Dan Kungiyar Asiri da ya Harbi Kansa
Jami'an hukumar Amotekun na Jihar Ogun sun kama wani Janai Sunday wanda ake zargi dan kungiyar asiri ne.
An kama Janai ne a cikin wani daji da ke hanyar kauyen...
Na Kasance Talakar Karshe ta Yadda Har Sai na Roki Makwabta na Abinci –...
Na Kasance Talakar Karshe ta Yadda Har Sai na Roki Makwabta na Abinci - Jarumar Fim
Jarumar fim, Bisola Aiyeola ta magantu game da wani bangare na rayuwarta da mutane da dama basu sani ba.
A cikin wani sabon bidiyo da...
Matar Aure ta yi Hayar Macen da Za ta Dinga Gamsar da Mijinta Akan...
Matar Aure ta yi Hayar Macen da Za ta Dinga Gamsar da Mijinta Akan N145k
Wata matar aure tayi abun mamaki na daukowa mijinta hayar macen da za ta dunga gyara masa shimfida.
Patheema ta ce ba za ta iya gamsar...
Mijina ya Gudu ya Bar ni a Hannun ‘Yan Fashi da Makami – Matar...
Mijina ya Gudu ya Bar ni a Hannun 'Yan Fashi da Makami - Matar da ta Nemi Kotu ta Raba Aurenta
Wata mata mai suna Asiata Oladejo ta fadawa kotu cewa ta rabu da mijinta ne saboda ya gudu ya...
Matsalar Tsaro: Majalisar Dattijai ta Bawa Hafsoshin Tsaro Wata Hudu Su Kawo Karshen Al’amarin
Matsalar Tsaro: Majalisar Dattijai ta Bawa Hafsoshin Tsaro Wata Hudu Su Kawo Karshen Al'amarin
Majalisar Dattijan Najeriya ta bai wa manyan hafsoshin tsaron kasar wa’adin wata hudu su kawo karshen matsalolin tsaron da ke addabar sassan kasar.
Wannan na zuwa ne...
Sabon Hari: ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Katsina
Sabon Hari: 'Yan Bindiga Sun Kai Hari Katsina
Awanni kalilan a tsakani, yan bindiga sun sake kai hari wani ƙauye kusa da babban birnin jihar Katsina, jihar shugaban ƙasa.
Yan ta'addan sun kashe mutum uku, sun kuma yi awon gaba da...
Kungiyar Kiristoci ta CACN ta Fara Bayar da Katin Shaida ga Malamanta
Kungiyar Kiristoci ta CACN ta Fara Bayar da Katin Shaida ga Malamanta
Wata kungiyar addini da aka fi sani da kungiyar limaman addinin Kirista a Najeriya (CACN) ta sanar da matakin bayar da katin shaida ga malamanta a Najeriya.
Kungiyar ta...













