Home Taska Page 110

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Matar da ta Nemi Mijin Wata, Ko Mijin da ya Nemi Matar Wani ba...

0
Matar da ta Nemi Mijin Wata, Ko Mijin da ya Nemi Matar Wani ba Laifi Bane a Ghana - Malamin Jami'a   Malamin jami'a a kasar Ghana ya bayyana cewa, ba laifi bane a kasar idan aka kama mutum da matar...

Yajin Aikin ASUU: KASU ta yi Biris da Umarnin Gwamna El-Rufai

0
Yajin Aikin ASUU: KASU ta yi Biris da Umarnin Gwamna El-Rufai   Malamai a Jami'ar Jihar Kaduna wato KASU, mambobi na kungiyar ASUU sun ki komawa bakin aiki duk da barazanar kora da Gwamna El-Rufai ya yi. Malaman, cikin wani sanarwar bayan...

Karfafa Tsaro: IGP Usman Baba ya ba da Umarnin Kara Yawan Jami’an ‘Yan Sanda...

0
Karfafa Tsaro: IGP Usman Baba ya ba da Umarnin Kara Yawan Jami'an 'Yan Sanda Zuwa Abuja   Sufeto janar na 'yan sandan Najeriya ya ba da umarnin kara yawan jami'ai da ke aiki a zagayen babban birnin tarayya Abuja. An samu aukuwar...

Bayan Rasa 200k a Gurin Caca: Matashi ya Fadi Sumamme

0
Bayan Rasa 200k a Gurin Caca: Matashi ya Fadi Sumamme Wani mutum ya hadu da bacin rana inda ya yi asarar zunzurutun kudi har N200,000 a wajen buga caca. Mutumin ya yanke jiki ya fadi sumamme a bakin shagon gidan cacan...

Bata Gari Sun Kona Gidan Jigon APC, Abubakar Usman

0
Bata Gari Sun Kona Gidan Jigon APC, Abubakar Usman   Benue - Rikicin jam'iyyar APC a Jihar Benue ya dauki sabon salo a yayin da wasu bata gari, a safiyar ranar Laraba suka cinna wuta a gidan jigon jam'iyyar APC, Alhaji...

Kotu ta Raba Auren Mutumin da ya Auri Jikarsa a Zamfara

0
Kotu ta Raba Auren Mutumin da ya Auri Jikarsa a Zamfara   Wata babban kotun shari'a a karamar hukumar Tsafe a Jihar Zamfara ta warware aure tsakanin wani mutum da jikarsa. Mutumin mai suna Musa Tsafe ya auri jikarsa mai suna Wasila...

‘Yan Bindiga Sun Harbi AIG, Sun Kashe Jami’in Tsaronsa

0
'Yan Bindiga Sun Harbi AIG, Sun Kashe Jami'in Tsaronsa   Jihar Kaduna- Wasu ‘yan ta’adda sun kai farmaki kan ayarin motocin mataimakin sufeto Janar na ‘yan sanda na shiyya ta 12 da hedikwatarsa da ke Bauchi, Audu Madaki, inda suka raunata...

Ina Cikin Tasku Saboda Tsadar Dizel – Olusegun Obasanjo

0
Ina Cikin Tasku Saboda Tsadar Dizel - Olusegun Obasanjo   Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo ya yi orafi akan tsadar dizel, da farashin abincin dabbobi da kuma farashin canji da yadda hakan ke shafar noman kifi a Najeriya. Obasanjo wanda manomin kifi...

Fyaɗe ya ƙaru Kashi 218% a Sudan ta Kudu – UNMISS

0
Fyaɗe ya ƙaru Kashi 218% a Sudan ta Kudu - UNMISS   Tarzomar jinsi da fyade masu alaƙa da rigingimu na ƙaruwa a Sudan ta Kudu, yayin da faɗa ke raguwa a ƙasar, bisa rahoton ofishin Majalisar Dinkin Duniya a kasar...

Amurka na Jefa Kuri’a Kan Batun Zubar da Ciki

0
Amurka na Jefa Kuri'a Kan Batun Zubar da Ciki   Masu jefa kuri'a sun yi gagarumar nasara inda suka bayyana cewe ba sa son yin garanbawul ga ƙundun tsarin mulkin jihar wanda yace babu 'yancin zubar da ciki. Wannan shi ne gwajin...
- Advertisement -
Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno