Mutane 6 Sun Shiga Hannu Kan Zambar Mutane a Shafin Masu Auren Jinsi ɗaya
Mutane 6 Sun Shiga Hannu Kan Zambar Mutane a Shafin Masu Auren Jinsi ɗaya
Ƴan sandan jihar Nasarawa a arewa ta tsakiyar Najeriya sun kama mutum shida da ake zargin suna amfani da wani shafin intanet suna zambar mutanen da...
Yadda Rashin Dala ya Shafi ‘Yan Najeriya
Yadda Rashin Dala ya Shafi 'Yan Najeriya
'Yan Najeriya na ci gaba da fuskantar matsala da shan wahala wajen canza dalar Amurka a babban bankin kasar (CBN) a kan farashin gwamnati.
Wadanda wannan lamari ya fi shafa su ne matafiya kasar...
Matashi Mai Kafa Daya da Yake Aikin Gini ya Samu Tallafin Karatu a Kasar...
Matashi Mai Kafa Daya da Yake Aikin Gini ya Samu Tallafin Karatu a Kasar Waje
Rayuwar wani matashi mai kafa daya na gab da canjawa bayan kokarinsa ya ja hankalin shugaban cocin OPM Apostle Chibuzor Gift Chinyere.
An dauki bidiyon matashin...
Malamin Addini yayi Addu’a kan ALLAH ya Hada Shugaba Buhari, El-Rufai da Garba Shehu...
Malamin Addini yayi Addu'a kan ALLAH ya Hada Shugaba Buhari, El-Rufai da Garba Shehu da 'Yan Ta'adda
Fitaccen malamin addinin Islama ya caccaki gwamnatin Buhari da mukarraban shugaban kasa.
Bello Yabo ya koka da yadda 'yan Najeriya ke ciki saboda gazawar...
Kungiyar ASUU ta Tsawaita Yajin Aikinta da Mako Huɗu
Kungiyar ASUU ta Tsawaita Yajin Aikinta da Mako Huɗu
Kungiyar Malaman Jami'o'i a Najeriya ta ASUU ta bayyana matakin tsawaita yajin aikin da take yi da mako hudu.
Dama ASUU ta shafe sama da watanni biyar tana yajin aikin bayan gaza...
Hukumar DSS ta Kama Shugaban ‘Yan Boko Haram a Ogun
Hukumar DSS ta Kama Shugaban 'Yan Boko Haram a Ogun
Jami'an hukumar yan sandan farin kaya ta Najeriya wato DSS sun yi nasarar kama wani da ake zargin shugaban yan Boko Haram ne a Ogun.
Majiya kwakwara daga hukumomin tsaro ta...
Daga Yanzu ka da a ƙara Ganin Mutum Sanye da Kayan ɗan Sanda a...
Daga Yanzu ka da a ƙara Ganin Mutum Sanye da Kayan ɗan Sanda a Fina-Finai - IG Usman Baba
Sifeta Janar na Yan sandan Najeriya ya gargadi masu shirya fina-finai a kasar da su guji aibanta aikin dan sanda a...
Hukumar NDLEA ta ƙwace ƙwayar Tramadol Sama da Miliyan 2.7 a Legas
Hukumar NDLEA ta ƙwace ƙwayar Tramadol Sama da Miliyan 2.7 a Legas
Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi a Najeriya ta kama ƙwayar Tramadol sama da miliyan biyu da dubu dari bakwai, da aka yi yunkurin fita da ita...
Mutane 7 Sun Rasa Rayukansu a Harin da ‘Yan Bindiga Suka Kai Filato
Mutane 7 Sun Rasa Rayukansu a Harin da 'Yan Bindiga Suka Kai Filato
Akalla mutum bakwai ne aka kashe a wani harin da yan bindiga suka kai a karamar hukumar Jos ta Kudu da ke jihar Filato a tsakiyar Najeriya,...
‘Yan Taliban Sun Fafata da Masu Gadin Iyakar Iran
'Yan Taliban Sun Fafata da Masu Gadin Iyakar Iran
Kungiyar Taliban da ke mulkin Afganistan sun fafata da masu gadin kan iyakar Iran a kan iyakar ƙasashen biyu.
Mayakan sun ce an kashe daya daga cikinsu a fadan da aka yi...













