Abinda Zamu yi da ‘Yan Mata 22 da Muka Sace a Jahar Neja –...
Abinda Zamu yi da 'Yan Mata 22 da Muka Sace a Jahar Neja - Mahara
Wasu yan ta'adda da ake tsammanin mayakan Boko Haram ne sun sace yan mata 22 a wani kauyen jahar Neja.
Rahotanni sun bayyana cewa maharan sun...
Ban Mutu ba Ina nan a Raye – Jarumi Sani Garba SK
Ban Mutu ba Ina nan a Raye - Jarumi Sani Garba SK
Jarumi Sani Garba SK na masana'antar shirya fina-finan Hausa Kannywood, ya musanta rahoton da ake yaɗawa cewa ya mutu.
Jarumin yace bai mutu ba yana nan a raye, amma...
Jafar Jafar ya Bayyana Abinda Zai yi da Tarar da Gwamna Ganduje ya Biya...
Jafar Jafar ya Bayyana Abinda Zai yi da Tarar da Gwamna Ganduje ya Biya Shi
Malam Jafar Jafar ya bayyana abin da zai yi da tarar da Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya biya shi.
‘Dan jaridar yace zai bada wannan kudi...
CIGABA (II) AKAN SANYA ANKLET KO CHAINS A KAFA; A Mahangar Kimiyar Zamantakewar Dan...
CIGABA (II) AKAN SANYA ANKLET KO CHAINS A KAFA; A Mahangar Kimiyar Zamantakewar Dan Adam "Sociology"
Cigaba da bayani akan fahimtar makarantar "Symbolic interactionism" da kuma nazarin Erving Goffman akan "Tie sings"
Kamar yadda Goffman yace; Tie signs wasu alamomi ne...
Rahoto ya Bayyana Yadda Afirka ta Kudi ta Gawurta Wajen Aikata Laifuka
Rahoto ya Bayyana Yadda Afirka ta Kudi ta Gawurta Wajen Aikata Laifuka
Alƙaluman aikata laifuka na baya-bayan nan da aka fitar na Afirka ta Kudu "abu ne mai muni kamar na baya", a cewar Ministan Harkokin 'Yan Sanda Bheki Cele.
Kamar...
‘Yan Mata 7 Sun Rasa Rayukansu Sanadiyyar Hatsarin Jirgin Ruwa a Jigawa
'Yan Mata 7 Sun Rasa Rayukansu Sanadiyyar Hatsarin Jirgin Ruwa a Jigawa
Rahotanni daga Jihar Jigawa a arewacin Najeriya na cewa wasu ‘yan mata bakwai sun rasa rayukansu bayan da kwale-kwalen da suke tafiya a ciki ya kife ranar Alhamis...
Kamfanin Zirga-Zirgar Jiragen Sama na Emirates ya Sake Soke Jigilar Shiga da Fita Daga...
Kamfanin Zirga-Zirgar Jiragen Sama na Emirates ya Sake Soke Jigilar Shiga da Fita Daga Najeriya
Kamfanin zirga-zirgar jiragen sama na Emirates mallakar Daular Larabwa ya sake soke jigilar shiga da fita daga Najeriya har zuwa 30 ga watan Nuwamba.
Cikin wata...
kwana 25 da Rufewa: An Buɗe Layukan Intanet a Sudan
kwana 25 da Rufewa: An Buɗe Layukan Intanet a Sudan
Hukumomi a Sudan sun buɗe layukan intanet kusan wata ɗaya da rufe su biyo bayan juyin mulkin da sojoji suka yi wanda ya hamɓarar da gwamnatin riƙon ƙwarya.
An dawo wa...
Dauko Kaya Daga China Zuwa Legas ya fi Arha a Kan Kai Kaya Daga...
Dauko Kaya Daga China Zuwa Legas ya fi Arha a Kan Kai Kaya Daga Legas Zuwa Kano - Shugaban Kamfanin BUA
Shugaban kamfanin BUA, Abdussamad Rabiu, ya ce dauko kaya daga China zuwa Legas ya fi arha a kan kai...
Yadda Kamfanin Iran Yake yi wa Mutane Ta’adi – NCC
Yadda Kamfanin Iran Yake yi wa Mutane Ta’adi - NCC
Hukumar kula da sadarwa ta Najeriya tace masu kutse na kokarin damfarar mutane a Najeriya.
A wata sanarwa da ta fito a yau, NCC ta ja-kunnen jama’a game da kamfanin Iran...













