Mauludi: Kiristoci Sun Halarci Taron a Kaduna
Mauludi: Kiristoci Sun Halarci Taron a Kaduna
Kiristoci, ciki har da limamai sun taya Musulmi murnar zagayowar ranar haihuwar Annabi Muhammadu tsira da aminci su tabbata a gare shi, a Kaduna ranar Talata.
Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa mabiya addinan...
Ayyukan Sojin Ƙasa ya Bunkasa Harkar Noma a Kudancin Jahar Kebbi – in ji...
Ayyukan Sojin Ƙasa ya Bunkasa Harkar Noma a Kudancin Jahar Kebbi - in ji Gwamna Bagudu
Gwamnan jahar Kebbi Sanata Abubakar Atiku Bagudu ya bayyana cewa ayyukan rundunar sojin ƙasa a jahar ta samar wa manoma daman zuwa gonakin su...
Gwamna Tambuwal ya Jaddada Goyon Bayan sa ga Rundunar Sojin Ƙasa Domin Magance Rashin...
Gwamna Tambuwal ya Jaddada Goyon Bayan sa ga Rundunar Sojin Ƙasa Domin Magance Rashin Tsaro
Gwamnan jahar Sokoto, Mai girma Aminu Waziri Tambuwal ya jaddada goyon bayan sa ga rundunar sojin ƙasan Najeriya domin magance matsalar rashin tsaro da ke...
Karbar Rashawa: Yadda Mukaddashin Kwanturola na Hukumar Shiga da Fice ta Kasa ya Kame...
Karbar Rashawa: Yadda Mukaddashin Kwanturola na Hukumar Shiga da Fice ta Kasa ya Kame Jami'ansa
Mukaddashin Kwanturola na hukumar shige da fice ta kasa ya kame jami'ansa na aikata karbar rashawa.
Ya bayyana cewa, ya dura ofishinsu, inda suka nemi ya...
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Matar da ta ke Bincike Wayar Mijinta ba...
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Matar da ta ke Bincike Wayar Mijinta ba Tare da Izini ba
Wata kotu ta yanke wa wata mata hukuncin zaman gidan yari na tsawon wata uku bisa zargin keta sirrin mijinta.
Matar dai tana...
Goyon Bayan Sojoji: ‘Yan Sanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-Zangar a Sudan
Goyon Bayan Sojoji: 'Yan Sanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-Zangar a Sudan
Yan sanda sun harba hayaki mai sa hawaye domin tarwatsa masu zanga zanga da ke goyon bayan sojoji, wadanda suka taru a rana ta uku a Khartoum.
Masu boren na...
Ambaliyar Ruwa: Mutane 26 Sun Rasa Rayukansu a Indiya
Ambaliyar Ruwa: Mutane 26 Sun Rasa Rayukansu a Indiya
Rahotanni daga kudancin Indiya sun ce mamakon ruwan sama ya haddasa ambaliya da ta kashe mutum 26 a jahar Kerala.
Daga cikin wadanda suka mutu akwai kananan yara biyar, kuma ana fargabar...
Sababbin Tuhume-Tuhume da Gwamnatin Najeriya ta Gabatar Kan Nnamdi Kanu
Sababbin Tuhume-Tuhume da Gwamnatin Najeriya ta Gabatar Kan Nnamdi Kanu
Gwamnatin Najeriya ta shigar da sababbin kararraki 7 kan jagoran 'yan awaren IPOB, Nnamdi Kanu a gaban babban kotun tarayya da ke Abuja.
Kararrakin sun kunshi cin amanar kasa da ta'addanci...
Jahohin Najeriya 12 da Gwamnatin Burtaniya ta Gargadi ‘Yan Kasar da su Guji Zuwa
Jahohin Najeriya 12 da Gwamnatin Burtaniya ta Gargadi 'Yan Kasar da su Guji Zuwa
Gwamnatin Burtaniya ta gargadi 'yan kasar da su guji zuwa jahohi 12 a Najeriya, inda ta ce akwai yiwuwar kungiyar Boko Haram ta yi garkuwa da...
An Kama Matashiyar da ta Yaɗa Bidiyon Tsiraicin Tsohon Sakataren Din-Din-Din a Ma’aikatar Ilimin...
An Kama Matashiyar da ta Yaɗa Bidiyon Tsiraicin Tsohon Sakataren Din-Din-Din a Ma'aikatar Ilimin Jahar Bayelsa, Dr Liverpool
Hukumar tsaro ta farin kaya a Najeriya ta gurfanar da wata matashiya mai shekaru 19 a gaban kotu a Yenagoa da laifin...