Home Taska Page 154

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Hukuncin da Kotu ta Yankewa ‘Dan Ta’addan Boko Haram

0
Hukuncin da Kotu ta Yankewa 'Dan Ta'addan Boko Haram   Bayan kimanin shekaru biyar, kotu ta kammala Shari'a kan dan ta'addan Boko Haram a jahar Ekiti. An kama dan ta'addan da laifin kashe jami'in da sanda da kuma mallakan muggan makamai. Alkalin yace...

Manyan Tsagerun ‘Yan Bindiga 4 Sun Shiga Hannu a Jahar Sokoto

0
Manyan Tsagerun 'Yan Bindiga 4 Sun Shiga Hannu a Jahar Sokoto   Wasu mutum hudu da ake zargin manyan tsagerun yan bindiga ne sun shiga hannu a jahar Sokoto. Kwamandan rundunar NSCDC yace an gayyaci wani babban mutum wanda ake zargin yana...

‘Yan Ta’addan Boko Haram Sun Kona Gidaje da Dukiyoyin Jama’a a Garin Askira Uba...

0
'Yan Ta'addan Boko Haram Sun Kona Gidaje da Dukiyoyin Jama'a a Garin Askira Uba da ke Borno     Rahoto ya bayyana cewa, wasu miyagun 'yan ta'addan Boko Haram sun fatattaki wani kauye a jahar Borno. A halin da ake ciki, sun fatattaki...

Matashi ya Bayyana Yadda Aka ki Bashi Aiki a Gini Mai Hawa 21 da...

0
Matashi ya Bayyana Yadda Aka ki Bashi Aiki a Gini Mai Hawa 21 da ya Rufta a Legas Wani Matashi abinda ya faru da shi ranar gini mai hawa 21 ya rufto kan mutane a unguwar jahar Legas. Matashin ya bayyana...

Dalilin da Zai sa ‘Yan Kasuwa su Dakatar da Shigo da Gas Din Girki...

0
Dalilin da Zai sa 'Yan Kasuwa su Dakatar da Shigo da Gas Din Girki Najeriya - Najeriya Bassey Essien 'Yan kasuwar da ke shigo da Gas din girki Najeriya sun ce za su daina shigo da shi kasar. Rahotanni sun bayyana...

Yan Bindiga Sun Kashe Tsohon Sojan Sama, AVM Muhammad Maisaka

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Tsohon Sojan Sama, AVM Muhammad Maisaka   Rundunar ‘yan sandan jahar Kaduna sun tabbatar da kisan tsohon sojan sama, AVM Muhammad Maisaka da wasu ‘yan bindiga su ka yi har gidan sa da ke Rigasa, karamar hukumar...

Yan Bindiga Sun Naɗa Kwamandojinsu a Matsayin Hakimai da Dagatai a Sokoto

0
'Yan Bindiga Sun Naɗa Kwamandojinsu a Matsayin Hakimai da Dagatai a Sokoto   Yan bindiga karkashin shugabansu Turji sun nada kwamandojinsu a matsayin dagatai a karamar hukumar Sabon Birni a Sokoto. Sabbin dagatan da aka nada sun bada umurin bude kasuwanni da...

‘Yan ISWAP Sun yi Garkuwa da ‘Ya’Yan Gidan Sarautar Askira Uba

0
'Yan ISWAP Sun yi Garkuwa da 'Ya'Yan Gidan Sarautar Askira Uba   Miyagun 'yan ta'addan ISWAP sun yi garkuwa da 'ya'yan gidan sarautar Askira Uba har maza uku kan hanyarsu ta zuwa Maiduguri. 'Yan ta'addan sun sace Mohammed Askira da kannansa biyu,...

Corona: An Samu ƙarin Mutane 86 da Suka Kamu da Cutar a Najeriya

0
Corona: An Samu ƙarin Mutane 86 da Suka Kamu da Cutar a Najeriya   Hukumar daƙile cutuka masu yaɗuwa a Najeriya NCDC ta ce an samu ƙarin mutum 86 da suka kamu da corona a ƙasar a ranar Lahadi. Cutar ta kashe...

Dalilin da Yasa Sojojin Najeriya Suka Rufe Babbar Gadar Niger

0
Dalilin da Yasa Sojojin Najeriya Suka Rufe Babbar Gadar Niger   Wasu sojojin Najeriya sun rufe babbar gadar Niger wacce ke tsakanin garin Onitsha da Asaba yayin da mazauna Anambra ke sauraron sakamakon zaben. Har ila yau, an ji karar harbe-harben bindiga...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta