Kotun Musulunci ta Jahar Kano ta ki Bada Belin Abduljabbar Nasir Kabara
Kotun Musulunci ta Jahar Kano ta ki Bada Belin Abduljabbar Nasir Kabara
Babbar kotun musulunci ta Jahar Kano da ke arewacin Najeriya ta ki amincewa da bayar da belin Malamin addinin nan Sheik Abduljababr Nasir Kabara.
Cikin wani zama da aka...
Ina Fatan Za’a Tabbatar da Kare Ruyuwar ko Wanne ‘Dan kasa – Paparoma ga...
Ina Fatan Za’a Tabbatar da Kare Ruyuwar ko Wanne 'Dan kasa - Paparoma ga Gwamnatin Najeriya
Paparoma Francis ya yi kira ga gwamnatin Najeriya ta tabbatar da kare rayukan al’ummar kasar biyo baya ga mugayen hare-haren da ke faruwa a...
Hukumar NCC ta ce za’a Daina yi wa Marasa NIN Fasfo da Lasisin Tuki
Hukumar NCC ta ce za'a Daina yi wa Marasa NIN Fasfo da Lasisin Tuki
Hukumar dake lura da harkokin sadarwa ta Najeriya NCC ta shawarci masu amfani da harkokin sadarwa su hada layukan wayarsu da lambarsu ta katin dan kasa...
Tony Ojukwu ya Shawarci Gwamnatin Najeriya Kan Kare Makarantu Daga Hare-Haren ‘Yan Bindiga
Tony Ojukwu ya Shawarci Gwamnatin Najeriya Kan Kare Makarantu Daga Hare-Haren 'Yan Bindiga
Shugaban hukumar kare hakkin dan adam ta kasa Tony Ojukwu ya shawarci gwamnatin Najeriya kan kare makarantu daga hare-haren 'yan bindiga.
Ya yi wannan kiran ne a ranar...
Ecuador: Fursunoni 116 ne Suka Rasa Rayukansu a Rikicin Gidan Kaso
Ecuador: Fursunoni 116 ne Suka Rasa Rayukansu a Rikicin Gidan Kaso
Shugaban Ecuador, Guillermo Lasso, ya tabbatar da mutuwar fursunoni 116 a tarzomar da ta barke a gidan kaso da ke birnin Guayaquil da ke gabar teku a ranar Talata.
An...
A Nahiyar Afrika, Kashi 40 ne Suka yi Cikakkiyar Rigakafin Cutar Corona – Hukumar...
A Nahiyar Afrika, Kashi 40 ne Suka yi Cikakkiyar Rigakafin Cutar Corona - Hukumar Lafiya ta Duniya
Hukumar lafiya ta duniya ta ce kasashen Afurka 14 ne kacal suka yi wa sama da kasha 10 cikin 100 na al’ummarsu rigakafin...
Gwamna Zulum ya Bayyana Cewa Siyasantar da Harkokin Tsaro ne ke Ta’azzara Al’amura a...
Gwamna Zulum ya Bayyana Cewa Siyasantar da Harkokin Tsaro ne ke Ta'azzara Al'amura a Najeriya
Gwamnan jahar Borno da ke arewacin Najeriya Babagana Umara Zulum ya yi zargin cewa siyasa da aka sanya wajen daukar jami'an tsaro a kasar ita...
Corona: Karin mutane 437 sun kamu da Cutar a Najeriya
Corona: Karin mutane 437 sun kamu da Cutar a Najeriya
Hukumar daƙile cutuka masu yaɗuwa a Najeriya, NCDC, ta ce karin mutum 437 ne suka kamu da cutar korona a faɗin ƙasar a ranar Litinin.
Hukumar ta ce akasarin waɗanda suka...
Shugaban Jami’ar UMYUK da ke Katsina, Farfesa Sunusi Mamman ya yi Barazanar Hana Budurwarsa...
Shugaban Jami'ar UMYUK da ke Katsina, Farfesa Sunusi Mamman ya yi Barazanar Hana Budurwarsa Kammala Jami'ar
Shugaban jami’ar Umaru Musa Yar’Adua da ke jahar Katsina, Farfesa Sunusi Mamman ya yi barazanar hana budurwar sa kammala jami’ar.
Ya bukaci kada ta nuna...
Wahalar Man Fetur: Tsohon ‘Dan Wasan Man U, Paul Scholes Dauke da Galan a...
Wahalar Man Fetur: Tsohon 'Dan Wasan Man U, Paul Scholes Dauke da Galan a Kan Titi a Ingila
Ana cigaba da fuskantar matsalar fetur a gidajen man da ke kasar Birtaniya.
A cikin makon nan aka ga Paul Scholes yana rike...