Leƙen Asiri: Rasha ta Kama Mutune 25
Leƙen Asiri: Rasha ta Kama Mutune 25
Jami'an tsaron Rasha sun ce sun kama mutum 25 a yankunan kudancin Ukraine da Rasha ta mamaye.
Sun ce sun kama mutanen ne bisa zargin cewa suna taimakawa Ukraine ko kuma yi mata leƙen...
Sojojin Najeriya Sun Kashe ƴan Ta’addan Boko Haram a Borno
Sojojin Najeriya Sun Kashe ƴan Ta’addan Boko Haram a Borno
Dakarun sojojin Najeriya sun yi abin a zo a gani bayan sun sheƙe ƴan ta'addan Boko Haram a wani samame a jihar Borno a Arewa maso Gabas.
Sojojin na bataliya ta...
NCC ta Umarci Kamfanonin Sadarwa da su Buɗe Layukan Wayoyin da aka Rufe
NCC ta Umarci Kamfanonin Sadarwa da su Buɗe Layukan Wayoyin da aka Rufe
Hukumar kula da kamfanonin sadarwa ta Najeriya ta umarci kamfanonin sadarwa da su gaggauta buɗe layukan wayoyin da aka rufe saboda rashin haɗa layukan da lambar ɗan...
Shin Rufe Layukan Waya na da Alaƙa da Zanga-Zanga ?
Shin Rufe Layukan Waya na da Alaƙa da Zanga-Zanga ?
An wayi gari ranar Litinin mutane a Najeriya na tururuwa zuwa ofisoshin kamfanonin sadarwar wayar hannu domin isar da ƙorafi kan rufe masu layukan waya.
Hakan na zuwa ne bayan a...
Sojoji Sun Mamaye Titunan Abuja Gabanin Zanga-Zanga a Najeriya
Sojoji Sun Mamaye Titunan Abuja Gabanin Zanga-Zanga a Najeriya
Direbobi a kan babbar hanyar Keffi zuwa Abuja a ranar Litinin sun shiga tsaka mai wuya bayan da sojoji suka tare babbar hanyar domin gudanar da bincike kan motocin da suka...
Ofishina Bai Samu Wasikar Cewa Masu Zanga-Zanga za su yi Amfani da Eagle Square...
Ofishina Bai Samu Wasikar Cewa Masu Zanga-Zanga za su yi Amfani da Eagle Square ba - Wike
Ministan babban birnin tarayya Nyesom Wike ya ce har yanzu bai samu wasika kan buƙatar amfani da dandalin Eagle Square ba domin yin...
Mutane 30 Sun Mutu a Harin da Isra’ila ta Kai wa Gaza
Mutane 30 Sun Mutu a Harin da Isra'ila ta Kai wa Gaza
Ma'aikatar lafiya a Gaza karkashin ikon Hamas ta ce an kashe mutane aƙalla 30, an kuma jikkata sama da 100, a wani hari da Isra'ila ta kai wata...
Ruftawar Gini: Mutane 3 Sun Mutu a Jigawa
Ruftawar Gini: Mutane 3 Sun Mutu a Jigawa
Rundunar ƴan sandan jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar mutum uku, bayan da gini ya rufta kansu a karamar hukumar Taura da ke jihar.
Wata sanarwa da rundunar ta fitar, ta ce lamarin...
Sanata Ifeanyi Ubah ya Rasu
Sanata Ifeanyi Ubah ya Rasu
Ɗan majalisar dattawan Najeriya mai wakilitar Anambra da Kudu Ifeanyi Uba ya rasu.
Cikin wata sanarwar da mataimakin kakakin majalisar wakilan ƙasar, Hon. Benjamin Kalu ya wallafa a shafinsa na Facebook, ya ce ya kaɗu da...
Isra’ila za ta Halarci Taron Tsagaita Wuta Kan Yaƙin Gaza
Isra'ila za ta Halarci Taron Tsagaita Wuta Kan Yaƙin Gaza
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya ce zai aika wakilai zuwa birnin Rum na Italiya, domin halartar taron tattauna batun tsagaita wuta a yaƙin Gaza.
Mista Netanyahu ya bayyana hakan ne a...