‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 11 a Jahar Katsina
'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 11 a Jahar Katsina
'Yan bindiga sun kai mummunan hari kauyen Dan-Kumeji da ke karamar hukumar Kankara a jahar Katsina.
An tattaro cewa sun kashe mutane 11 tare da jikkata wasu shida a harin da suka...
Rikicin Jos: An Kona Shaguna 14 da Masallatai 2
Rikicin Jos: An Kona Shaguna 14 da Masallatai 2
Rikicin jahar Plateau ya ki ci, ya ki cinyewa har yanzu.
Bayan kisan kimanin mutane 35 a garin Yelwa, wasu sun kai hari kasuwa.
Sun kona Masallatai biyu tare da shagunan mutane duk...
Matsalar Tsaro: A Sokoto Kawai Mun Taba Binne Mutane 76 a Rana Daya –...
Matsalar Tsaro: A Sokoto Kawai Mun Taba Binne Mutane 76 a Rana Daya - Sarkin Musulmai
Sarkin Musulmi ya sake koka wa kan yadda ake fama da matsalar rashin tsaro.
Muhammad Sa’ad Abubakar III yace ba zai daina fadawa gwamnati gaskiya...
Rashin Biyan Albashi: Kungiyar NARD ta yi Allah-Wadai da Gwamnatin Jahar Abia
Rashin Biyan Albashi: Kungiyar NARD ta yi Allah-Wadai da Gwamnatin Jahar Abia
Kungiyar NARD tace akwai Likitocinta da sun yi wata da watanni babu albashi.
A jahar Abia, NARD ta na zargin gwamna da kin biyan albashin watanni har 19.
Likitocin da...
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutane 7 a Unguwar Zango Dake Jahar Kaduna
'Yan Bindiga Sun Sace Mutane 7 a Unguwar Zango Dake Jahar Kaduna
'Yan bindiga sun afka unguwar Zango da ke Samarun Zaria a jahar Kaduna sun sace a kalla mutane bakwai.
Wani shaidan gani da ido ya ce maharan sun afka...
Karamar Hukumar Rano ta Jahar Kano ya Hana Zancen Dare
Karamar Hukumar Rano ta Jahar Kano ya Hana Zancen Dare
An saka dokar hana yin zancen dare tsakanin samari da 'yan mata a karamar hukumar Rano ta jahar Kano.
Tuni dai an umurci 'yan Hisbah da sauran jami'an tsaro da su...
Fatakwal Zuwa Bonny: Mutane Sun Mutu Sanadiyyar Bude Wuta da Helikafta ya yi wa...
Fatakwal Zuwa Bonny: Mutane Sun Mutu Sanadiyyar Bude Wuta da Helikafta ya yi wa Jirgin Ruwa
Wani jirgi mai saukan ungulu da ba a tabbatar na wanene ba ya bude wa jirgin ruwa wuta a Bonny.
Wani ganau ya bayyana cewa...
Sifeto Janar na ‘Yan Sanda ya Karbi Rahoton Binciken Abba Kyari
Sifeto Janar na 'Yan Sanda ya Karbi Rahoton Binciken Abba Kyari
Bayan makonni da kafa kwamitin bincike, an kammala binciken Abba Kyari .
Shugaba kwamitin ya mika takardun sakamakon binciken ga Sifeto Janar.
IGP Alkali ya yi alkawarin tabbatar da cewa an...
‘Yan Sanda Jahar Osun Sun Aika ‘Yan Bindiga 3 Lahira
'Yan Sanda Jahar Osun Sun Aika 'Yan Bindiga 3 Lahira
Rudunar ‘yan sandar jahar Osun ta ce ta sheke mutane 3 ya yin musayar wutar da ta shiga tsakaninsu a jahar.
Dama wadanda ake zargin sun kai wa motar ‘yan sandan...
‘Yan Bindiga Sun Sako Daliban Kwalejin Noma ta Jahar Zamfara Dake Bakura
'Yan Bindiga Sun Sako Daliban Kwalejin Noma ta Jahar Zamfara Dake Bakura
Rahoto daga jahar Zamfara na tabbatar da cewa, an sako daliban da aka sace a kwalejin noma ta Bakura.
An rawaito cewa, gobe Juma'a za a kai daliban da...













