Home Taska Page 216

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Kungiyar Likitoci NARD ta Mayarwa da Kotu Martani Kan Umarnin Komawa Bakin Aiki

0
Kungiyar Likitoci NARD ta Mayarwa da Kotu Martani Kan Umarnin Komawa Bakin Aiki   Kungiyar Likitoci NARD tace sam bata san da cigaba da zaman kotu ranar Litinin ba. Shugaban kungiyar, Uyilawa Okhuaihesuyi, yace kungiyar ta ga rahoton zaman a shafukan jaridu. Shugaban...

Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Sadiya Haruna

0
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Sadiya Haruna   Hukumar Hisbah ta jahar Kano ta damki wata ‘yar wasan kwaikwayo na Kannywood, Sadiya Haruna wacce ta shahara a kafafen sada zumunta. Hukumar ta kama ta ne bisa laifin yada hotuna da kalaman...

Abinda Aka Raba a Walimar Yusuf Buhari da Zahra Bayero a Matsayin Tukwuici

0
Abinda Aka Raba a Walimar Yusuf Buhari da Zahra Bayero a Matsayin Tukwuici   Rabon Iphone 12 Pro aka yi a wajen walimar Yusuf Buhari da Zahara Bayero. An ga sababbin wayar IPhone dauke da sunan Amarya da Ango da aka kyautar. Rabon...

Bayan Harin ‘Yan Bindiga: Jami’an Tsaro Sun Tsananta Sintiri a Jahar Zamfara

0
Bayan Harin 'Yan Bindiga: Jami'an Tsaro Sun Tsananta Sintiri a Jahar Zamfara Rundunar 'yan sandan jahar Zamfara da wasu hukumomin tsaro sun tsananta sintiri a Zamfara. An samu bayanai kan cewa miyagun 'yan bindiga za su kai farmaki wasu yankunan Tsafe...

Matar Tsohon Firemiyan Yankin Gabas, Lady Adanma Okpara ta Mutu

0
Matar Tsohon Firemiyan Yankin Gabas, Lady Adanma Okpara ta Mutu   Lady Adanma Okpara, matar marigayi tsohon firemiyan yankin gabas, ta riga mu gidan gaskiya. Ta rasu ne sa'o'in farko na ranar Litinin yayin da watanni kadan suka rage ta cika shekaru...

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 4 Sun Kuma yi Garkuwa da Mutane 50 a...

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 4 Sun Kuma yi Garkuwa da Mutane 50 a Jahar Zamfara   'Yan bindiga sun afka garin Goron Namaye sun kashe mutum hudu sun sace 50 a Zamfara. Rundunar yan sandan jahar Zamfara ta bakin kakakinta SP...

NARD: Kotun NIC ta Umarci Kungiyar Likitoci da ta Dakatar da Yajin Aiki

0
NARD: Kotun NIC ta Umarci Kungiyar Likitoci da ta Dakatar da Yajin Aiki   Abuja - Kotun ma'aikata ta kasa dake zamanta a Abuja (NIC) ta umarci kungiyar likitoci masu neman kwarewa (NARD) ta dakatar da yajin aikin da take. Alkalin kotun,...

Sojoji Sun Kuɓutar da Matafiya 15 Daga Hannun ‘Yan Bindiga a Jahar Kaduna

0
Sojoji Sun Kuɓutar da Matafiya 15 Daga Hannun 'Yan Bindiga a Jahar Kaduna   Sojojin Operation Safe Haven sun kuɓutar da wasu matafiya 15 daga hannun yan bindiga a jahar Kaduna. Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida na jahar, Samuel Aruwan, shine...

Ya Kamata Gwamnatin Tarayya ta yi Taka Tsantsan Gurin Yafewa Tubabbun Boko Haram –...

0
Ya Kamata Gwamnatin Tarayya ta yi Taka Tsantsan Gurin Yafewa Tubabbun Boko Haram - Rev.Ignatius Kaigama   Wani babban malamin coci a Abuja ya gargaɗi gwamnatin tarayya kan saurin amincewa da tubabbun 'yan Boko Haram. Rabaran Kaigama yace za'a iya yafewa yan...

‘Yan Bindiga Sun Kashe Makiyaya 3 a Jahar Kaduna

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Makiyaya 3 a Jahar Kaduna Daga jahar Kaduna, an hallaka wasu makiyaya a wani harin ramuwar gayya da aka kai wani kauye. Rahoto ya bayyana cewa, akalla mutane uku ne suka mutu, sannan wasu da dama sun...
- Advertisement -
Latest News
Zaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?Ban Taɓa Yarda da NATO ba - TrumpAn ɗage Sauraron Bayar da Belin El-RufaiGwamnatin Najeriya ta Ayyana Juma'a da Litinin Ranakun HutuBa Zamu Shiga Yaƙi da Iran ba, Duk da Matsin Lambar Trump - BirtaniyaChina da Pakistan na shirin Shiga Tsakani Amurka, Iran da Isra'ila Domin Kawo ƙarshen YaƙinGawuna ya Ajiye Muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar Bankin Bayar da Lamunin Gidaje na NajeriyaAshiru Kudan ya Fice Daga Jam'iyyar PDP Zuwa ADCRabiu Kwankwaso ya Koma Jam’iyyar Haɗaka ta ADCHarin Iran ya Haddasa Gobara a Matatar Man Haifa da ke Isra'ilaAn Farmaki Sarki a Cikin Fadarsa a Jihar Ondo'Yan Bindiga sun kai Hari Asibiti a Jihar OndoAlamomin Fitowar Haƙori ga JariraiRundunar Sojin Najeriya ta Kashe Mayaƙan ISWAP 38, ta Daƙile Hari a BornoShugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra'ila