Kungiyar Likitoci NARD ta Mayarwa da Kotu Martani Kan Umarnin Komawa Bakin Aiki
Kungiyar Likitoci NARD ta Mayarwa da Kotu Martani Kan Umarnin Komawa Bakin Aiki
Kungiyar Likitoci NARD tace sam bata san da cigaba da zaman kotu ranar Litinin ba.
Shugaban kungiyar, Uyilawa Okhuaihesuyi, yace kungiyar ta ga rahoton zaman a shafukan jaridu.
Shugaban...
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Sadiya Haruna
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Sadiya Haruna
Hukumar Hisbah ta jahar Kano ta damki wata ‘yar wasan kwaikwayo na Kannywood, Sadiya Haruna wacce ta shahara a kafafen sada zumunta.
Hukumar ta kama ta ne bisa laifin yada hotuna da kalaman...
Abinda Aka Raba a Walimar Yusuf Buhari da Zahra Bayero a Matsayin Tukwuici
Abinda Aka Raba a Walimar Yusuf Buhari da Zahra Bayero a Matsayin Tukwuici
Rabon Iphone 12 Pro aka yi a wajen walimar Yusuf Buhari da Zahara Bayero.
An ga sababbin wayar IPhone dauke da sunan Amarya da Ango da aka kyautar.
Rabon...
Bayan Harin ‘Yan Bindiga: Jami’an Tsaro Sun Tsananta Sintiri a Jahar Zamfara
Bayan Harin 'Yan Bindiga: Jami'an Tsaro Sun Tsananta Sintiri a Jahar Zamfara
Rundunar 'yan sandan jahar Zamfara da wasu hukumomin tsaro sun tsananta sintiri a Zamfara.
An samu bayanai kan cewa miyagun 'yan bindiga za su kai farmaki wasu yankunan Tsafe...
Matar Tsohon Firemiyan Yankin Gabas, Lady Adanma Okpara ta Mutu
Matar Tsohon Firemiyan Yankin Gabas, Lady Adanma Okpara ta Mutu
Lady Adanma Okpara, matar marigayi tsohon firemiyan yankin gabas, ta riga mu gidan gaskiya.
Ta rasu ne sa'o'in farko na ranar Litinin yayin da watanni kadan suka rage ta cika shekaru...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 4 Sun Kuma yi Garkuwa da Mutane 50 a...
'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 4 Sun Kuma yi Garkuwa da Mutane 50 a Jahar Zamfara
'Yan bindiga sun afka garin Goron Namaye sun kashe mutum hudu sun sace 50 a Zamfara.
Rundunar yan sandan jahar Zamfara ta bakin kakakinta SP...
NARD: Kotun NIC ta Umarci Kungiyar Likitoci da ta Dakatar da Yajin Aiki
NARD: Kotun NIC ta Umarci Kungiyar Likitoci da ta Dakatar da Yajin Aiki
Abuja - Kotun ma'aikata ta kasa dake zamanta a Abuja (NIC) ta umarci kungiyar likitoci masu neman kwarewa (NARD) ta dakatar da yajin aikin da take.
Alkalin kotun,...
Sojoji Sun Kuɓutar da Matafiya 15 Daga Hannun ‘Yan Bindiga a Jahar Kaduna
Sojoji Sun Kuɓutar da Matafiya 15 Daga Hannun 'Yan Bindiga a Jahar Kaduna
Sojojin Operation Safe Haven sun kuɓutar da wasu matafiya 15 daga hannun yan bindiga a jahar Kaduna.
Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida na jahar, Samuel Aruwan, shine...
Ya Kamata Gwamnatin Tarayya ta yi Taka Tsantsan Gurin Yafewa Tubabbun Boko Haram –...
Ya Kamata Gwamnatin Tarayya ta yi Taka Tsantsan Gurin Yafewa Tubabbun Boko Haram - Rev.Ignatius Kaigama
Wani babban malamin coci a Abuja ya gargaɗi gwamnatin tarayya kan saurin amincewa da tubabbun 'yan Boko Haram.
Rabaran Kaigama yace za'a iya yafewa yan...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Makiyaya 3 a Jahar Kaduna
'Yan Bindiga Sun Kashe Makiyaya 3 a Jahar Kaduna
Daga jahar Kaduna, an hallaka wasu makiyaya a wani harin ramuwar gayya da aka kai wani kauye.
Rahoto ya bayyana cewa, akalla mutane uku ne suka mutu, sannan wasu da dama sun...











