An Kama Masu Zanga-Zanga 24 a Kaduna
An Kama Masu Zanga-Zanga 24 a Kaduna
Rundunar ƴansanda a jihar Kaduna ta ce ta kama mutum 23 cikin masu zanga-zangar nuna fushi kan matsin rayuwa a jihar.
Mai magana da yawun rundunar, Mansur Hassan ya tabbatar wa BBC cewa wadanda...
Kwamishinan ‘Yan Sanda ya Raba wa Masu Zanga-Zanga Ruwa da Biskit a Jihar Edo
Kwamishinan 'Yan Sanda a Raba wa Masu Zanga-Zanga Ruwa da Biskit a Jihar Edo
Kwamishinan 'yansanda na Edo ya faɗa wa masu zanga-zanga a jihar cewa shi "abokinsu" ne kuma sun je inda suke ne domin su ba su kariya.
Da...
Kano: An Kashe Mutum ɗaya Yayin Wawaso a Rumbun Abinci na Hajiya Mariya
Kano: An Kashe Mutum ɗaya Yayin Wawaso a Rumbun Abinci na Hajiya Mariya
Rahotonni daga jihar Kano na cewa an kashe mutum ɗaya yayin da wasu ɓata-gari suka fasa wurin ajiyar kayan abinci mallakar Hajiya Mariya Sanusi mahaifiyar Aliko Dangote.
Wani...
Yayin Zanga-Zanga: Jihohin da Suka Saka Dokar Hana Fita
Yayin Zanga-Zanga: Jihohin da Suka Saka Dokar Hana Fita
Yayin da zanga-zangar tsadar rayuwa ke ƙara ƙamari a fadin Najeriya, wasu gwamnatoci na saka dokar hana fita.
An samu rahotonnin tashin hankali da ƙone-ƙone a mafi yawan wuraren da ake yin...
Zanga-Zanga: ‘Yan Daba Sun Raunata ‘Yan Jarida a Kano
Zanga-Zanga: 'Yan Daba Sun Raunata 'Yan Jarida a Kano
Jihar Kano - 'Yan jarida a Kano sun shiga barazana yayin da wasu 'yan daba da su ka shiga rigar zanga-zanga su ka fara tare mutane a Kano.
Ibrahim Ayuba Isa, wanda...
Yayin Zanga-Zanga: An Sanya Dokar Hana Fita a Borno
Yayin Zanga-Zanga: An Sanya Dokar Hana Fita a Borno
Gwamnatin jihar Borno da ke arewacin Najeriya ta ayyana dokar hana fita ra awa 24 a faɗin jihar.
A cikin wata sanarwa, wadda ta samu sa hannun mai magana da yawun rundunar...
Yadda Zanga-Zanga ta Kasance a Babban Birnin Tarayya
Yadda Zanga-Zanga ta Kasance a Babban Birnin Tarayya
Yan sanda sun harba hayaki mai sa hawaye kan masu zanga-zanga domin tarwatsa su a Abuja, Babban birnin Najeriya.
Masu zanga-zanga an Abuja, babban birnin Najeriya sun mamaye titunan birnin suna bayyana takaicinsu...
Babu Alamar Masu Zanga-Zanga a Enugu
Babu Alamar Masu Zanga-Zanga a Enugu
Wakilan BBC da ke jihar Enugu sun ruwaito cewa jama'a ba su fita zanga-zanga ba kamar yadda aka gani a wasu jihohin Najeriya a yau.
Kafa ta dauke a titunan jihar sannan kantuna sun kasance...
Zamfara: Masu Zanga-Zanga na Son a Inganta Tsaro
Zamfara: Masu Zanga-Zanga na Son a Inganta Tsaro
Masu zanga-zanga ma sun fito a jihar Zamfara, daya daga cikin jihohin arewacin Najeriya da ke fama da kangin matsalar tsaro.
Masu zanga-zangar sun nemi gwamnati ta samar masu da tsaro tare da...
Ana Gudanar da Zanga-Zanga Cikin Lumana a Legas
Ana Gudanar da Zanga-Zanga Cikin Lumana a Legas
Tituna sun zama kufai yayin da bankuna da shaguna suka kasance a rufe a fadin jihar Legas daidai lokacin da yan Najeriya suka fara zanga-zangar adawa da matsin rayuwa.
Masu zanga-zangar na ihun...