Kotu ta Bada Belin Hadiman Igboho da Hukumar Tsaro ta Farin Kaya ta Gabatar...
Kotu ta Bada Belin Hadiman Igboho da Hukumar Tsaro ta Farin Kaya ta Gabatar da su Gabanta
Babbar kotun tarayya dake zamanta a Abuja ta amince da bada belin hadiman Sunday Igboho 12.
Kotun ta bada wannan umarnin ne bayan sauraron...
‘Yan Daba Sun Kashe ɗalibin kwalejin fasaha ta Jahar Kwara
'Yan Daba Sun Kashe ɗalibin kwalejin fasaha ta Jahar Kwara
Wasu yan ƙungiyar daba sun kashe wani ɗalibin kwalejin fasaha ta jahar Kwara.
Rahotanni sun bayyana cewa wanda aka kashe ɗin ɗan wata kungiyar daba ne dake adawa da makasan.
Har zuwa...
An Kama ɗalibi ya yi Shigar Mata Zai Zanawa Budurwarsa Jarabawa a ƙasar Senegal
An Kama ɗalibi ya yi Shigar Mata Zai Zanawa Budurwarsa Jarabawa a ƙasar Senegal
Dubun wani ɗalibin jami'a ta cika inda aka kama shi a ɗakin jarabawa yayi shigar mata a ƙasar Senegal.
Rahoto ya nuna cewa ɗalibin ya yi haka...
Kotun Jahar Oyo ta Hana Hukumar Tsaro ta Farin Kaya Tursasa Bincike da ...
Kotun Jahar Oyo ta Hana Hukumar Tsaro ta Farin Kaya Tursasa Bincike da Toshe Asusun Banki Igboho
Wata kotu a jahar Oyo ta umarci gwamnatin tarayya da ta dakata da kame Sunday Igboho.
Kotun ta bayyana haka ne a yau Laraba...
Hukumar Kwastam ta Kama Motoci 13, Buhuhunan Shinkafa 314 a Jahar Katsina
Hukumar Kwastam ta Kama Motoci 13, Buhuhunan Shinkafa 314 a Jahar Katsina
Hukumar Kwastam tayi babban kamu da jahar Kastina.
Har yanzu gwamnatin Buhari ta haramta shigo da shinkafa yar waje.
Hukumar ta ce ta gano wasu dabarun da masu fasa kwabri...
Ni Mai Gaskiya ne Kuma Gaskiya Zata Wanke Ni – Abba Kyari
Ni Mai Gaskiya ne Kuma Gaskiya Zata Wanke Ni - Abba Kyari
Bayan dakatad da shi, Abba Kyari ya aike sakon godiya ga mutanensa.
Ya jaddada cewa shi mai gaskiya ne kuma gaskiya zata wanke shi.
Hukumar yan sanda ta kaddamar da...
‘Yan Bindiga Sun Kai wa Coci Hari a Jahar Lagos
'Yan Bindiga Sun Kai wa Coci Hari a Jahar Lagos
Lagos:- Wasu yan bindiga sun kutsa wurin ibadar kirista (Cocin RCCG) sun harbe Fasto Bolanle Ibrahim, har lahira a jahar Lagos.
Dailytrust ta ruwaito cewa an kashe Ibrahim ne akan mumbarin...
Cif Femi Falana ya yi Kira ga Ministan Shari’a da ya Aiwatar da Bukatar...
Cif Femi Falana ya yi Kira ga Ministan Shari'a da ya Aiwatar da Bukatar Amurka Akan Mika Kyari
Babban Lauya, kuma dan rajin kare hakkin dan adam Femi Falana, ya nemi a mika Kyari ga FBI.
Ya ce, ya kamata rundunar...
Hukumar Tsaro ta Farin Kaya ta Gabatar da Hadiman Igboho Guda 8 a Gaban...
Hukumar Tsaro ta Farin Kaya ta Gabatar da Hadiman Igboho Guda 8 a Gaban Kotu
Abuja:- Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta gabatar da gaba ɗaya hadiman Sunday Igboho a gaban babbar kotun tarayya dake Abuja ranar Laraba, kamar...
Yajin Aiki: Gwamnatin Tarayya ta yi Kira ga Likitoci Akan Suyi Hakuri su Koma...
Yajin Aiki: Gwamnatin Tarayya ta yi Kira ga Likitoci Akan Suyi Hakuri su Koma Teburin sulhu
Yau Kwana na biyu da Likitoci a Najeriya suka sake shiga yajin aiki.
Likitocin sun zargi gwamnatin tarayya da rashin cika alkawuranta.
Gwamnatin tarayya na kira...













