Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Korona Ranar Alhamis
Adadin Mutanen da Suka Kamu da Cutar Korona Ranar Alhamis
Da alamun mutane sun fara sakin jiki kan lamarin annobar Korona duk da cewa daruruwan yan Najeriya na sake kamuwa da cutar kulli yaumin.
Gwamnatin tarayya ta shawarci masu shirye-shiryen bikin...
2021: Akwai Yiwuwar Za’ayi Karancin Abinci – Wani Malamin Jami’a
2021: Akwai Yiwuwar Za'ayi Karancin Abinci - Wani Malamin Jami'a
Shugaban Jami’ar Al-Hikmah ya ce akwai yiwuwar ayi karancin abinci.
Noah Yusuf ya ce kashe manoman da ake yi zai iya jawo wannan bala’i.
Yusuf ya bayyana ambaliyar ruwa da rigingimu a...
Kebbi: Kotu ta Bada Umarnin Garkame Matar da ta Saci Jariri
Kebbi: Kotu ta Bada Umarnin Garkame Matar da ta Saci Jariri
Kotun Majistare ta IV a Birnin Kebbi, ta bada umurnin garkame wata mata mai suna, Patricia Nebochi, a gidan yarin Argungun kan laifin satan dan jariri a jihar.
Matar, mai...
Kuros Riba: ‘Yan Ta’adda Sun Kashe Mataimakin Kwamishinan ‘Yan Sanda
Kuros Riba: 'Yan Ta'adda Sun Kashe Mataimakin Kwamishinan 'Yan Sanda
Wasu 'yan ta'adda da ake zargin cewa 'yan fashi da makami ne sun hallaka mataimakin kwamsihinan 'yan sanda, Egbe Edum.
Edum, mai mukamin kwamishinan 'yan sanda, ya gamu da ajalinsa a...
Bayan Kisan Zabarmari: Dakarun Sojoji Sun Kaiwa Manyan Boko Haram Hari
Bayan Kisan Zabarmari: Dakarun Sojoji Sun Kaiwa Manyan Boko Haram Hari
Hedkwatar tsaro ta sanar da yan Najeriya labari mai dadi bayan kisan Zabarmari da yan ta’adda suka yi a Borno.
Bisa rahoton hedkwatar tsaron a ranar Talata, 1 ga watan...
Adamawa: Wani Yankin Jahar na Fuskantar Kangin Rayuwa
Adamawa: Wani Yankin Jahar na Fuskantar Kangin Rayuwa
Da rashin muhimman gine-gine masu amfani, Folwoya Goriji, wani gari a jihar Adamawa, na fuskantar kangin rayuwa.
A garin babu tsaftataccen ruwan sha wanda hakan yasa mazauna garin ke shan ruwa a kogi...
PSC Tayi Martani Kan Sababbin Ma’aikatan da NPF ta Saka
PSC Tayi Martani Kan Sababbin Ma'aikatan da NPF ta Saka
PSC ta ce an sa wadanda ba su nemi aikin ‘Yan Sanda ba cikin sababbin Kurata.
Hukumar kasar ta ce a karshe dole ta hakura da wannan aika-aika da NPF ta...
Ku Biya N250,000 Don Mayar da Motocinku Kan Amfani da Iskar Gas Maimakon Fetur-Gwamnatin...
Ku Biya N250,000 Don Mayar da Motocinku Kan Amfani da Iskar Gas Maimakon Fetur-Gwamnatin Tarayya
Gwamnatin tarayya ta yi bayanin cewa yan Najeriya da suka mallaka mota zasu biya N250,000 domin a mayar musu da motocinsu masu amfani da iskar...
NIS da NSCDC: Ta Sanar da Ranar Jarrabawa
NIS da NSCDC: Ta Sanar da Ranar Jarrabawa
Ma'aikatar harkokin cikin gida ta sanar da cewa za ta gudanar da jarrabawa daukan aiki a hukumominta guda biyu.
Wadanda suka nemi guraben aiki a karkashin hukumomin sun dade suna jiran sanarwar lokacin...
Tsohon shugaban NCAA Kaftin Mukhtar Usman ya Rasu
Tsohon shugaban NCAA Kaftin Mukhtar Usman ya Rasu
Kaftin Mukhtar Usman, tsohon shugaban hukumar NCAA, ya rasu a daren ranar Talata a asibiti.
Ilitrus Ahmadu, shugaban wata kungiyar harkar sufurin jiragen sama, ya tabbatar da rasuwar Kaftin Usman da safiyar ranar...