Mazauna Zabarmari: sojoji Za’a Ba wa Laifin Kisan Manoman Shinkafa
Mazauna Zabarmari: sojoji Za'a Ba wa Laifin Kisan Manoman Shinkafa
Wani mazaunin Zabarmari ya magantu game da lamarin da ke kewaye da harin da Boko Haram suka kai kauyen.
Abubakar Salihu ya ce rundunar soji za a daurawa laifi kan al’amarin...
Yadda Aka Kirkiri Kungiyar Boko Haram – David Hundeyin
Yadda Aka Kirkiri Kungiyar Boko Haram - David Hundeyin
Wani dan jaridan Najeriya, David Hundeyin ya fallasa sabubban Boko Haram a Najeriya.
A cewarsa, tun bayan ya kammala bincike ya daina tausayin wadanda 'yan Boko Haram suke cutarwa.
A cewarsa, 'yan siyasan...
CNG: ‘Yan Arewa Karmu Dogara da Gwamnati da Sojoji
CNG: 'Yan Arewa Karmu Dogara da Gwamnati da Sojoji
Wasu kungiyoyin arewa sun bukaci al’umman yankin a kan su tashi tsaye don ba kansu kariya a yayinda lamarin tsaro ke kara tabarbarewa.
Kungiyoyin sun bayyana cewa daga yanzu al’umman yankin ba...
Ya Kamata Ayi Bincike Akan Yanda Boko Haram Ta ke Samun Makamai – Donald...
Ya Kamata Ayi Bincike Akan Yanda Boko Haram Ta ke Samun Makamai - Donald Duke
Donald Duke ya shawarci gwamnatin Najeriya a kan ta dauki matakan da ya kamata yayinda kasar ke fuskantar matsaloli na tsaro.
Tsohon gwamnan na jihar Cross...
Nas ta Roki Buhari ya Sallami Shugaban Tsaro
Nas ta Roki Buhari ya Sallami Shugaban Tsaro
NAS ta bukaci shugaban kasa Buhari da ya sauke shugabannin tsaro kuma ya maye gurbinsu da sabbabi masu jini a jika.
Sannan ta bukaci gwamnatin tarayya da ta nemi taimakon kawayenta da ke...
Ana Wata ga Wata: Direba ya Kara Dako Wanda ya Taba Garkuwa da Shi
Ana Wata ga Wata: Direba ya Kara Dako Wanda ya Taba Garkuwa da Shi
Direba ya gane wanda ya taba garkuwa da shi daga cikin fasinjojin sa a tashar Kwannawa da ke jihar Sokoto.
Direban wanda aka yi garkuwa da shi...
Harin da ya Girgiza Al-umma
Harin da ya Girgiza Al-umma
Rahoto da dumi-duminsa daga jaridar HumAngke na nuni da cewa an sauya kwamandan bataliyar sojoji da ke Zabarmari.
Batun kisan manoma 43, da mayakan kungiyar Boko Haram suka yanka, a kauyen Zabarmari ya tayar da hankulan...
‘Yan Arewa Sun Roki Pantami ya Kai Kukan su Gurin Buhari
'Yan Arewa Sun Roki Pantami ya Kai Kukan su Gurin Buhari
Batun kisan manoma 43, da mayakan kungiyar Boko Haram suka yanka, ya tayar da hankulan jama'a.
Jama'a da dama, musamman 'yan arewa, sun mamaye dandalin sada zumunta da alhinin kisan...
Wasu Jahohi Zasu Samu Matsalar Wutar Lantarki
Wasu Jahohi Zasu Samu Matsalar Wutar Lantarki
Babbar tashar wutar lantarki ta lalace, kuma hakan zai kawo cikas ga wutar lantarkin wasu jihohi.
Jihohin da rashin wutar zai shafa sun hada da jihar Kaduna, Sokoto, Kebbi da jihar Zamfara.
Shugaban yada labarai...
Kaduna: ‘Yan Bindiga Sun kashe Wasu Mutane Tare da Kona Gidaje
Kaduna: 'Yan Bindiga Sun kashe Wasu Mutane Tare da Kona Gidaje
Wasu yan bindiga sun kai farmaki wani gari a karamar hukumar Jemaa da ke jihar Kaduna.
Maharan sun kashe mutum bakwai, sun raunata hudu sannan suka kona akalla gidaje hudu.
Harin...













