Home Taska Page 29

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Rashin Tsaro: NOA za ta Kaddamar da Manhaja ta Wayar Salula Domin Taimakon Gaggawa 

0
Rashin Tsaro: NOA za ta Kaddamar da Manhaja ta Wayar Salula Domin Taimakon Gaggawa    Darakta-Janar na hukumar wayar da kan jama’a ta kasa (NOA), Mallam Lanre Issa-Onilu, ya ce nan ba da dadewa ba hukumar za ta kaddamar da wata...

Dalilin Mayar da Wasu Ofisoshin CBN Daga Abuja Zuwa Legas – Cardoso

0
Dalilin Mayar da Wasu Ofisoshin CBN Daga Abuja Zuwa Legas - Cardoso   Olayemi Cardoso wanda ke jagorantar babban bankin Najeriya (CBN) ya faɗi dalilin mayar da wasu ofisoshin CBN daga Abuja zuwa Legas. Gwamnan na CBN ya bayyana an yi wa...

Jami’an Tsaro Sun Kama Masu Garkuwa da Mutane a Abuja

0
Jami'an Tsaro Sun Kama Masu Garkuwa da Mutane a Abuja   Rundunar ƴansandan Najeriya a Abuja, babban birnin ƙasar ta ce ta kama wasu mutane da ake zargin masu garkuwa da mutanen ne domin neman kuɗin fansa a wani yanki na...

Hukumar Kwastam ta Magantu Kan kaɗe Matashi a Garin Jibiya

0
Hukumar Kwastam ta Magantu Kan kaɗe Matashi a Garin Jibiya   Hukumar kwastam ta Najeriya ta yi bayani kan batun kashe wani matashi da aka yi a garin Jibiya na jihar Katsina, bayan da aka zargi jami'anta da bin mai motar...

NOA na Shirin Samar da Gasar Zane na Cikin Gida ga Yaran Najeriya 

0
NOA na Shirin Samar da Gasar Zane na Cikin Gida ga Yaran Nijeriya Darakta-Janar na hukumar wayar da kan jama’a ta kasa (NOA), Mallam Are ya bayyana shirin samar da ingantacciyar gasa ta zane mai ban dariya musamman ga yaran...

Shin Matan Najeriya Sun Fara Saka Hannunsu Cikin ƙazanta? – Ozumi Abdul

0
Shin Matan Najeriya Sun Fara Saka Hannunsu Cikin ƙazanta? - Ozumi Abdul Har ya zuwa kwanan nan, musamman ma kafin zuwan jamhuriya ta hudu ta yanzu, ’yan Najeriya sun yi ta tafka muhawara a kan cewa duk wani abu...

Yan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Yan Sanda a Katsina, Sun Kashe Jami’i

0
Yan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Yan Sanda a Katsina, Sun Kashe Jami'i   Yan bindiga sun kashe ɗan sanda ɗaya yayin da suka kai hari caji ofis a wani ƙauyen karamar hukumar Batsari a Katsina. Rahoto ya nuna cewa maharan sun...

Rundunar ‘Yan Sanda ta Kama Gawurtaccen Mai Garkuwa da Mutane a Kaduna

0
Rundunar 'Yan Sanda ta Kama Gawurtaccen Mai Garkuwa da Mutane a Kaduna   Rundunar 'yan sandan Abuja babban birnin Najeriya ta tabbatar da kama Chinaza Phillip, wani gawurtaccen mai garkuwa da mutane a Kaduna. Cikin wata sanarwa da rundunar 'yan sandan birnin...

Babban Sifeton ‘Yan Sandan Najeriya ya Bayar da N2bn ga Iyalan ‘Yan Sandan da...

0
Babban Sifeton 'Yan Sandan Najeriya ya Bayar da N2bn ga Iyalan 'Yan Sandan da Suka Mutu   Babban sifeton 'yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun, ya bayar da chek din naira biliyan 2.08 ga iyalan 'yan sandan da suka mutu a bakin...

Rundunar Soji ta Fara Daukar Sabbin Sojoji, Yadda za a Cike

0
Rundunar Soji ta Fara Daukar Sabbin Sojoji, Yadda za a Cike   Yayin da rashin tsaro ke kara kamari, rundunar sojin Najeriya ta na kokarin kara ma'aikata don dakile matsalar. Rundunar ta sanar da daukar sabbin sojoji a wannan shekara ta 2024...
- Advertisement -
Latest News
Shugaban Riƙon ƙwarya a Rivers ya isa Fadar Shugaban KasaKamfanin Matatar Man Dangote ta Dakatar da Siyar da Mai a NairaMatakin da Tinubu ya ɗauka a Rivers ci Zarafin Dimokraɗiyya ne - AtikuAyyana Dokar Ta-ɓacin a Rivers Abin Damuwa ne kan Makomar Jihar - Gwamnan BauchiDakatar da Fubara ya Saɓawa Tsarin Mulki - NBAGobara ta Lalata Dukiya ta Biliyoyin Naira a KanoBayan Ayyana Dokar Ta-baci, Ina Gwamna Fubara ya Shiga ?Gwamnan Kano ya Umarci Masarautun Jihar Guda 4 da su Shirya Hawan SallahAn Soki Kalaman Shehu Sani Kan Goyan Bayan Dakatar da FubaraBa Zamu Halarci Tattaunawar Sulhu ba - Ƴan Tawayen M23MDD da Shugabannin ƙasashen Duniya Sun yi Allah Wadai da Hare-Haren Isra'ila a GazaAbinda ke Damun El-Rufa'i - APCMutane 50,000 Sun Rasa Mahallinsu a Sudan ta Kudu - MDDZargin N240m: Kotu ta Bayar da Umarnin Kama Kwamishinan GandujeƳan Majalisar Tarayya 2 sun Sauya Sheka Daga PDP Zuwa APC