Gwamnatin Tarayya Zata Gina Sabon Matatar Man Fetur
Gwamnatin Tarayya Zata Gina Sabon Matatar Man Fetur
An kaddamar da sabon karamar matatar man fetur a kudancin Najeriya.
Hakazalika shugaba Buhari kaddamar da ginin sabon wani matatan duk na kamfani daya.
Har yanzu ana sauraron attajiri Aliko Dangote ya kammala ginin...
Kotu ta Bukaci Hon. ‘Dan Galadima
Kotu ta Bukaci Hon. 'Dan Galadima
Lauyan EFCC yana neman Kotu ta daure Sani Umar Dan-Galadima a kurkuku.
Sani Umar Dan-Galadima shi ne wanda ya tsaya wa Faisal Abdulrasheed Maina.
‘Dan Majalisar yana cikin barazanar rasa N60m ko a garkame shi a...
Wata Ƙungiyar Dattijan Arewa Sun Nuna Fushin Su ga Shugaba Buhari
Wata Ƙungiyar Dattijan Arewa Sun Nuna Fushin Su ga Shugaba Buhari
Ƙungiyar Dattijan Arewa (NEF) ta nuna damuwarta bisa matsalar tsaro da take addabar yankin arewacin ƙasar Najeriya.
A cewar Ƙungiyar, ba ta gamsu da tafiyar kunkuru da aikin babban titin...
Kotu ta Bukaci a Kawo Mata Dan Abdulrasheed Maina
Kotu ta Bukaci a Kawo Mata Dan Abdulrasheed Maina
Kotu ta umarci a damko dan Abdulrasheed Maina, Faisal, don a yanke masa hukunci maimakon mahaifinsa.
Hakan ya faru bayan lauyan EFCC, Abubakar Mohammed, ya nemi a kama Faisal a maimakon mahaifinsa.
Ya...
Anyi Batatciya Tsakanin Gandirebobi da ‘Yan Acaba
Anyi Batatciya Tsakanin Gandirebobi da 'Yan Acaba
An tafka mummunan rikici tsakanin 'yan acaba da gandirebobi na gidan yarin Agodi Gate a Oyo.
Rahotanni sun ce rikicin ya barke ne bayan da gandirebobin suka harbe wasu mutane biyu.
Hakan ya janyo zanga...
NNPC Sunyi Nasarar Samo Danyen Man Fetur a Arewacin Najeriya
NNPC Sunyi Nasarar Samo Danyen Man Fetur a Arewacin Najeriya
Gwamnatin tarayya ta na yunkurin nemo mai a yankin Arewacin Najeriya.
Ministan man fetur, Timipre Sylva ya bayyana irin nasarorin da ake samu.
Timipre Sylva ya ce an gano wasu rijiyoyi a...
ASUU: Abinda Za’ayi a Najeriya Don Magance Matsalar Yajin Aiki
ASUU: Abinda Za'ayi a Najeriya Don Magance Matsalar Yajin Aiki
Kungiyar malaman jami'o'in Najeriya, ASUU, ta bada shawarwari kan yadda za a kawo karshen yawan yaji aikin yi.
Kungiyar ta ce ya zama dole a kafa doka da zata hana masu...
‘Yan Sanda Sunyi Fito na Fito da ‘Yan Bindiga
'Yan Sanda Sunyi Fito na Fito da 'Yan Bindiga
Wasu 'yan sandan jihar Katsina sun yi musayar wuta da wasu 'yan bindiga a dajin Rugu.
Sun samu nasarar ceto wata mata mai shekaru 55, sannan sun harbi wasu 'yan bindigan.
Da 'yan...
Kotu ta Bada Izinin Kamo Mata Wani Farfesa
Kotu ta Bada Izinin Kamo Mata Wani Farfesa
Kotu ta bada umarnin a kamo mata Farfesa Ignatius Uduk a Akwa Ibom.
Hukumar INEC ta na zargin Ignatius Uduk da taba mata alkaluman zabe.
A baya an bukaci Farfesan na jami’ar Uyo ya...
Yadda Wani Dan Ta’adda ya Kashe Uba da Dan sa
Yadda Wani Dan Ta'adda ya Kashe Uba da Dan sa
A ranar Litinin da daddare wani dan ta'adda ya je har gidan wani Malam Nuhu ya kashe shi a jihar Kano.
Bayan faruwar lamarin ne dan sa ya bi mutumin da...