Fafatawa Tsakanin ‘Yan Bindiga da Sojoji
Fafatawa Tsakanin 'Yan Bindiga da Sojoji
Rahotanni sun bayyana cewa an shafe tsawon dare ana barin wuta a tsakanin sojoji da 'yan bindiga a tsakanin Zaria zuwa Kaduna.
'Yan bindiga sun matsa wajen yawaita kai hare-hare a yankin Zaria da kewaye...
EFCC ta Kara Gurfanar da Babachir David Karo na Biyu
EFCC ta Kara Gurfanar da Babachir David Karo na Biyu
A karo na farko tun bayan mutuwar Jastis Jude Okeke, EFCC ta sake gurfanar da Babachir David Lawal.
An fara gurfanar da Babachir, tsohon sakataren gwamnatin tarayya, a watan Fabarairu na...
Lai Mohammmed ya yi Martani Akan ‘Yan Ta’adda
Lai Mohammmed ya yi Martani Akan 'Yan Ta'adda
Muna bukatar taimakon kasashen ketare don kawo karshen ta'addanci, cewar ministan labarai da al'adu, Lai Mohammed.
A cewarsa, akwai makamai na musamman da ya kamata Najeriya ta mallaka, idan ba haka ba, 'yan...
Ya Kamata Mazauna Yankuna Su Din ga Ba wa Sojoji Cikakken Bayani – Jonh...
Ya Kamata Mazauna Yankuna Su Din ga Ba wa Sojoji Cikakken Bayani - Jonh Enenche
A ranar Litinin, rundunar sojin Najeriya sun yi korafi a kan yadda mazauna Maiduguri suke boye musu bayanai a kan 'yan ta'adda.
A cewar Kakakin rundunar...
Wata Majiya: Dalilin Kashe Manoman Shinkafa
Wata Majiya: Dalilin Kashe Manoman Shinkafa
Majiya ta bayyana dalilin da yasa mayakan kungiyar Boko Haram suka yi wa manoma yankan rago a garin Zabarmari da ke jihar Borno.
An tattaro cewa mazauna kauyen sun kama daya daga cikin yan ta'addan...
Yadda ‘Yan Bindiga Suka Kashe Malamin Jami’a – Dr Karl Kwaghger
Yadda 'Yan Bindiga Suka Kashe Malamin Jami'a - Dr Karl Kwaghger
Jami’an tsaro sun tsinci gawar wani Malami a Jami’ar aikin gona, Makurdi.
An iske Dr. Karl Kwaghger jina-jina a hanya bayan an yanka makwogoronsa.
Zuwa yanzu babu wanda ya san wadanda...
Mazauna Zabarmari: sojoji Za’a Ba wa Laifin Kisan Manoman Shinkafa
Mazauna Zabarmari: sojoji Za'a Ba wa Laifin Kisan Manoman Shinkafa
Wani mazaunin Zabarmari ya magantu game da lamarin da ke kewaye da harin da Boko Haram suka kai kauyen.
Abubakar Salihu ya ce rundunar soji za a daurawa laifi kan al’amarin...
Yadda Aka Kirkiri Kungiyar Boko Haram – David Hundeyin
Yadda Aka Kirkiri Kungiyar Boko Haram - David Hundeyin
Wani dan jaridan Najeriya, David Hundeyin ya fallasa sabubban Boko Haram a Najeriya.
A cewarsa, tun bayan ya kammala bincike ya daina tausayin wadanda 'yan Boko Haram suke cutarwa.
A cewarsa, 'yan siyasan...
CNG: ‘Yan Arewa Karmu Dogara da Gwamnati da Sojoji
CNG: 'Yan Arewa Karmu Dogara da Gwamnati da Sojoji
Wasu kungiyoyin arewa sun bukaci al’umman yankin a kan su tashi tsaye don ba kansu kariya a yayinda lamarin tsaro ke kara tabarbarewa.
Kungiyoyin sun bayyana cewa daga yanzu al’umman yankin ba...
Ya Kamata Ayi Bincike Akan Yanda Boko Haram Ta ke Samun Makamai – Donald...
Ya Kamata Ayi Bincike Akan Yanda Boko Haram Ta ke Samun Makamai - Donald Duke
Donald Duke ya shawarci gwamnatin Najeriya a kan ta dauki matakan da ya kamata yayinda kasar ke fuskantar matsaloli na tsaro.
Tsohon gwamnan na jihar Cross...












