Tallafin da Kungiyar CACOVID Zata Bayar
Tallafin da Kungiyar CACOVID Zata Bayar
Gamayyar kungiyoyi masu yaki da annobar korona, CACOVID ta ce zata tallafawa matasa da 'yan kasuwa a Najeriya.
Hakan na zuwa ne bayan banar da 'yan daba suka yi a wasu jihohin Najeriya yayin zanga...
Kungiyar Yarabawa ta Koka da Rashin Tsaro
Kungiyar Yarabawa ta Koka da Rashin Tsaro
Kungiyar Yarabawa ta Afenifere ta koka kan tarbarbarewar tsaro a sasan Najeriya.
Kungiyar ta yi wannan jawabin ne yayin martani kan kisar basarake Olufon na Ifon, Isreal Adeusi da 'yan bindiga suka kashe.
Kungiyar ta...
Rudunar Sojoji ta yi wa ‘Yan Bindiga Bazata
Rudunar Sojoji ta yi wa 'Yan Bindiga Bazata
Rundunar Sojojin Operation Thunder Strike, OPTS, a daren Juma'a ta kawar da yunkurin da yan bindiga sukayi na garkuwa da mutane a hanyar Kaduna zuwa Abuja.
Gwamnatin jihar Kaduna ta samu bayani daga...
Babu Aibi Akan Kiran ‘Black Friday’ – Malaman Kano ga Hisbah
Babu Aibi Akan Kiran 'Black Friday' - Malaman Kano ga Hisbah
Fatawar majalisar malaman Kano ta sha ban-ban da na hukumar Hisbah kan lamarin ranar Black Friday da aka haramta fadinsa a jihar Kano don wasu dalilai.
Yayinda Hisbah take ganin...
Matsalar Farashin Man Fetur ta Kusan Zuwa Karshe -Gwamnatin Tarayya ga NLC
Matsalar Farashin Man Fetur ta Kusan Zuwa Karshe -Gwamnatin Tarayya ga NLC
Gwamnatin tarayya ta bukaci mako daya kacal wajen kungiyar kwadago NLC domin duba yiwuwar janye karin farashin da akayiwa man fetur a watan Nuwamba.
Shugaban kamfanin man feturin Najeriya...
Anyi Asarar Rayuka a Rikicin Chadi
Anyi Asarar Rayuka a Rikicin Chadi
Mutum aƙalla 22 ne suka mutu sakamakon wani mummunan rikici da ya kaure tsakanin makiyaya Larabawa da manoma da ke zaune a yankin Kabbia da ke kudancin Chadi.
Ana kyautata zaton rashin jituwar ta samo...
Kungiyar ASUU Zata Janye Yajin Aiki
Kungiyar ASUU zata Janye Yajin Aiki
Bayan awanni 10 ana tattaunawa, da yiwuwa dalibai zasu koma makaranta ranar Litinin.
Gwamnati ta karawa malaman jami'an naira bilyan biyan kan tayin da ta musu a baya.
Kungiyar malaman jami'o'in Najeriya ASUU ta amince za...
Mun Kunsan Kawo Karshen ‘Yan Ta’adda – John Enenche
Mun Kunsan Kawo Karshen 'Yan ta'adda - John Enenche
Kwanan nan ta'addanci zai zo karshe a Najeriya, cewar kakakin rundunar sojin Najeriya, John Enenche.
Ya fadi hakan ne a ranar Alhamis, yayin gabatar da jawabi game da nasarorin sojoji a Abuja.
A...
SSS Sunyi Nasarar Kama Wasu Ma’aurata da Miyagun Makamai
SSS Sunyi Nasarar Kama Wasu Ma'aurata da Miyagun Makamai
Jami'an 'yan sandan farin kaya sun kama wani Usman Shehu da matarsa, Aisha Abubakar da miyagun kaya.
Sun kama su ne a wani kauye da ke karamar hukumar Rimi a jihar Katsina,...
Gwamnonin Arewa Ya Kamata Mu Farka Akan Rashin Tsaro – Zulum
Gwamnonin Arewa Ya Kamata Mu Farka Akan Rashin Tsaro - Zulum
Zulum ya bukaci gwamnonin yankinsa su tashi tsaye kafin rikicin yan bindiga yayi kamari.
Gwamnan ya gana da gwamnonin Arewa maso gabashin Najeriya.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya...













